Kasar Saudiya
Shugaban Amurka Donad j Trump ya kai hare hare kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Rasha, Saudiyya da wasu kasashe sun yi martani da cewa harin bai da ce ba.
Kasashen duniya da suka hada da Saudiyya, Rasha, Najeriya, Pakistan, Turkiyya sun yi Allah wadai da harin da Isral'ila ta fara kaiwa kasar Iran kan mallakar nukiliya
Hukumomin da ke kula da harkokin sufurin jiragen sama a Indonesia sun canza wa wani jirgin alhazai wurin sauka bayan samun saƙon barazanar bam a ciki.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Muslunci, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana yadda wasu kasashen Larabawa ke kin tattara makaman nukiliya.
Iran ta tabbatar da cewa Pakistan za ta shiga mata fada idan Isra'ila ta harba mata nukiliya. Iran ta ce Pakistan za ta harba nukiliya zuwa kasar Isra'ila.
Yakin Iran da Isra'ila ya kara zafafa bayan harba makamai fiye da 100 da Iran ta yi. Iran ta ki yarda da shirin tsagaita wuta duk da korafin Isra'ila na kashe yara.
Kasar Saudiyya ta amince da ba alhazan Iran mafaka har zuwa lokacin da za a samu aminci a kasarsu. Saudiyya ta yi Allah wadai da harin da Isra'ila ta kai Iran
Wasu daga cikin jihohin Najeriya sun ba da tallafi ga Alhazansu da ke kasa mai tsarki. An ba da tallafin ne domin saukakawa Alhazan yayin gudanar da aikin Hajji.
Wani malami a jami'ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa a jihar Jigawa, Dr Zaidu Jibril ya lashe kyautar fassara ta duniya ta Sarki Abdallah bin Abdulaziz a Saudiyya
Kasar Saudiya
Samu kari