Kasar Saudiya
Rahoto ya zo cewa kusa a jam'iyyar APC, kuma tsohon kwamishina, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yan adawa sun kullo makircin bata wa shugaban hukumar NAHCON suna.
A farkon watan Fabrairu kasar Saudiyya ta sauya dokar shige da fice wacce za ta shafi Najeriya Najeriya, Algeria, Egypt, Ethiopia, Morocco, Sudan daTunisia a Afrika.
Gwamnatin jihar Jigawa ta yi hadaka da masana daga Saudiyya domin habaka noman dabino, za a mayar da Jigawa mafi yawan noma da samar da dabino a Najeriya da Afrika.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan gwamnatin jihar Ebonyi ta bukaci shugabannin kananan hukumomi 13 su dauki nauyin akalla Mahajjaci daya don aikin Hajjin 2025.
Gwamnatin jihar Kano da hadin gwiwar bankin raya kasashe Musulmi ta gina mayanka na zamani guda 20 a wasu daga cikin kananan hukumomi domin tsaftace fawa.
Shugaban Amurka ya samu tirjiya kan kokarin mamaye Gaza da fitar da Falasdinawa daga kasarsu ta asali. Kasashen sun ce Trump bai isa ya kori Falasdinu ba.
Farashin mai ya fadi bayan Trump ya kafawa Saudiyya da OPEC kahon zuka a kan su rage farashin. Ya kuma yi alkawarin sanya takunkumi kan Rasha da China.
Hukumar kula da alhazai ta jihar Kwara ta ce ranar ƙarshe ta biyan kuɗin Hajjin 2025 ita ce Janairu 31, 2025. An nemi alhazai su gabatar da fasfo kafin Fabrairu 25.
Hukumar NAHCON ta ce maniyyata aikin hajjin 2025 za su samu tallafin $500. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi ya fadi matsalolin da aka samu a shekarar 2024.
Kasar Saudiya
Samu kari