Kasar Saudiya
Shugaban kasar Guinea Bissau ya rufe Majalisa ganin Sojoji sun nemi ‘hambarar’ da gwamnatinsa. Mai girma Umaro Sissoco Embalo ya ce sojoji sun shirya kifar da shi.
Bola Tinubu ya na shan wani sukan bayan gabatar da kasafin kudin 2024. Jama’a sun soki yadda aka dauki mutum 1400 zuwa Dubai ana kashe daloli masu yawa.
Fadar Shugaban kasa ta bada sanarwa a yau cewa Bola Tinubu zai kasar waje. Bola Tinubu zai tafi Dubai a kasar UAE ne domin halartar taron COP28 da za ayi.
Allah ya karbi rayuwar mai kula da kabari da kuma dakin Manzon Allah (SAW), Abdou Ali Idris a jiya Litinin 20 ga watan Nuwamba, ya na daga cikin masu kula masallaci.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da jin daɗin alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta sanar da cewa Musulmai za su biya N4.5m na hajjin bana 2024.
Ofishin jakadancin Saudiyya da ke birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa fasinjohi 177 da Saudiyya ta hana su shiga, sun karya dokokin shiga ƙasar ne.
Shugaba Tinubu, zai ziyarci kasar Guinea Bissau ranar Almis domin bikin cikar kasar shekaru 50 da samun 'yancin kai. Wanna ita ce ziyararsa ta biyu a kasar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shugabannin da suka gabbace shi, sun bar tarin basussuka ga gwamnatinsa. Sai dai ya ce akwai kadarorin da ya gada.
Hukumomin Saudiyya sun soke bizar yan Najeriya su 264 da suka tafi kasar mai tsarki don yin Umrah da wasu hidimomin. Da isarsu aka sanar da su cewa a soke bizar.
Kasar Saudiya
Samu kari