Karatun Ilimi
Asusun bayar da lamuni ga daliban Najeriya, a ranar Laraba ya ce za a fara kaddamar da shirin ne da daliban manyan makarantu na gwamnati, ban da na kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin dokar ba dalibai bashi. Sai dai ba kowane dalibi ba ne zai ci moriyar wannan sabon shirin bada rancen.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya ɗauki nauyin karatun ɗalibai sama da 100 na makarantar kauyen Kuriga da aka ceto daga hannun ƴan bindiga kwanan nan.
Dattawan Arewa sun ce gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu ta gaza wajen samar da tsaron rayuka da dukiyoyin jama'a a yankin, tana mai buga misali da satar dalibai.
Rahoto ya zo cewa wasu ami’o’in Arewa sun yunkuro, ana kokarin rungumar fasahar AI a tsarin ExploreCSR. Ana so komfuta ta rika mu’amala tamkar Bil Adama.
An yi wa Aminu Ibrahim Daurawa tambaya game da ganin maziyyi da azumi, malam ya fadi abin da addini ya ce a game da wanda ya fitar da maziyyi a lokacin Ramadan.
A ranar Laraba, majalisar dattawa ta gabatar da kudurin hukuncin dauri na watanni 6 ga iyayen da suka yi watsi da ƴaƴansu tare da ƙin tura su makarantar boko.
Shugaban Jami'ar Madonna, Rabaran Emmanuel Edeh ya bayyana cewa a makarantar ce kadai 'yan mata ke kammala karatu tare da budurcinsu saboda tarbiyar da suke bayarwa.
Jami'ar Cape Town ta ci gaba da zama babbar jami'a a Nahiyar Afrika a cikin kuma mai matsayi a jami'o'in duniya na bana kamar yadda Edu Rank ya wallafa.
Karatun Ilimi
Samu kari