Karatun Ilimi
Ma'aikatar ilimi ta sanar da cewa za a rika karatu kyauta ne a makarantun fasaha na FTC da ke fadin Najeriya. Ministan ilimi, Tunji Alausa ne ya sanar da haka.
Wasu da ake zargin yan damfara ne sun yi wa shafin yanar gizo na ma'aikatar ilimin Najeriya kutse, sun wa'lafa wata takarda ta tallafin karatu a kasar Rasha.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta bayyana daukar nauyin dalibai sama da 200 da za su yi karatu a jami'o'i daban daban a Najeriya.
Uwargidan shugaban kasar Najeriya, Oluremi Tinubu ta sanar da cewa ta samu kyautar fiye da N20bn zuwa yanzu na taya ta murnar haihuwa. Za ta gina dakin karatu.s
A labarin nan, za a ji yadda dalibai da ke zaman gidan fursun saboda laifuffuka daban-daban suna daga cikin mutanen da su ka yi nasara a jarrabawar NECO ta bana.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana shirin sanya kafar wando daya da wasu shugabannin makarantun sakandare guda shida.
Gwamnatin Kano ta bayyana farin cikinta kan yadda jihar ta zama ta daya a jerin jihohin da suka fi cin jarabawar NECO da aka saki ranar Laraba, 17 ga watan Satumba.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da jarrabawa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar da dalibai su ka rubuta a ranar Laraba, 17 ga watan Satumba, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samu nasara a kotu bayan wasu jami'an gwamnatin Kano sun kai ta kotu domin hana ta gudanar da binciken tallafin karatu.
Karatun Ilimi
Samu kari