Karatun Ilimi
Jami’ar Nsukka da ke jihar Enugu a Najeriya ta tabbatar cewa minista a gwamnatin Bola Tinubu bai kammala karatunsa ba kuma ba ta taɓa ba shi takardar digiri ba.
Shugaban hukumar kula da wutar lantarki, NERC, Abdullahi Ramat ya bayyana cewa talakawa, makarantu da asibitoci za su amfana da rangwamen kuɗin wuta.
A labarin nan, za a ji yadda Gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya bayyana yadda gwamnatinsa ta shekaru biyu kacal ta fara farfado da sassa daban-daban.
Sakamakon jarabawar fita daga sakandireda hukumar NECO ta fitar a 2025 ya nuna cewa Kano ce a kan gaba a yawan daliban da suka ci darussa biyar da ake bukata.
A labarin nan, za a ji yadda wani rahoto ya bayyana cewa gwamnatin Kano ta fassarar wasu kalaman hukumar NECO ba daidai a kan sakamakon NECO ba daidai ba.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya mai fafutuka, Ademiluyi ya shigar da kara a gaban wata kotun Abuja yana neman bayani a kan kudin da aka tara wa Remi Tinubu.
Ma'aikatar ilimi ta sanar da cewa za a rika karatu kyauta ne a makarantun fasaha na FTC da ke fadin Najeriya. Ministan ilimi, Tunji Alausa ne ya sanar da haka.
Wasu da ake zargin yan damfara ne sun yi wa shafin yanar gizo na ma'aikatar ilimin Najeriya kutse, sun wa'lafa wata takarda ta tallafin karatu a kasar Rasha.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta bayyana daukar nauyin dalibai sama da 200 da za su yi karatu a jami'o'i daban daban a Najeriya.
Karatun Ilimi
Samu kari