Kannywood
Shahararriyar jarumar nan ta masana’antar Kannywood wacc ta fi karfi a fina-finan barkwanci na Dan Ibro, Jamila Gamdare ta yi sharhi kan rashin ganinta a cikin fina-finai tun bayan rasuwar ubangidan nata.
A yayin da aka tambayeshi wanda ya fara koya mishi rawa da waka, Danja y ace: “Na fara rawa tun ina karamin yaro. Na kan kalla wokokin kasashen ketare tareda wasu abokaina. Daga bisani kuwa muka bude wata kungiya mai suna Musical
Abubakar Maishadda furodusa ne a masana’antar fina-finan Hausa. Shine mashiryin fina-finan ‘Hauwa Kulu’ da ‘Mariya’ da sauransu. Maishadda ya bayyana cewa ra’ayin shi na shiga masana’antar kannywood ta fara ne tun yana karami...
Shugabar kungiyar matan masana’artar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Hajiya Hauwa A. Bello, ta kare 'yan'uwanta jarumai mata wadanda ke zuwa yawon bude ido a kasashen waje, inda ta ce kallon da ake yi masu ba haka ba ne.
Sananniyar jaruma Hadiza Muhammad Sani wacce aka fi sani da Hadiza Kabara ta ce har yanzu ba ta yi bankwana da masana'antar Kannywood ba. Jarumar ta sanar da hakan ne a lokacin tattaunawarta da mujallar fim ta Fim Magazine...
Masu iya magana sun ce soyayyar gamuwar jini ce, hakan ce ta kasance da wani bawan Allah mai suna Saifullahi Sayyinna wanda ya kasance masoyi ga shahararren tsohon dan wasan nan na Kannywood kuma mawakin zamani Adam A. Zango.
Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa mai suna Rashida Lobbo ta zanta da fim magazine bayan da tayi shekara daya ba a ji duriyarta ba a masana'antar...
Wasu mutane a Kano wadanda ba a san ko su waye ba sun kai farmaki a shagon fitacciyar jaruma Rukayya Sulaiman Saje, inda suka sace kaya na kimanin naira miliyan daya da dubu dari shida. Wannan abin bakin cikin ya faru ne a daren..
Sanannen abu ne idan aka ce masana'antar Kannywood waje ne mai dumbin mutane da ke aiki, musamman a Arewacin Najeriya. A shekaru kadan da suka wuce, masana'antar ta shiga matsanancin hali, inda har wasu ke zargin zata durkushe...
Kannywood
Samu kari