Jihar Kaduna
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya aika da sakon gargadi kan wasu gwamnoni guda shida kan batun yin tazarce a 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El Rufai na cikin manyan jiga-jigan siyasa a Najeriya da suka kafa haɗakar ADC, hakan ya jawo manya a Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar Amnesty Int'l ta zargi gwamnatin tarayya da sakaci tare da ƙin damuwa da hakkokin masu faɗin albarkacin bakinsu.
Hukumar ba da agajin gaggawa watau NEMA ta bayyana illar da ambaliyar ruwa ta yi a jihohi 19, akalla mutane 165 suka rasa rayukansu a shekarar 2025.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ƙaryata cewa gwamnatinsa ta riƙa biyan ƴan ta'adda kuɗin fansa don ceto mutanen da aka sace.
A labarin, za a ji cewa ADC ta ce ta amince da Nasir El-Rufa'i da Peter Obi su ci gaba da zama a jam'iyyunsu yayin da ake shirin babban zaɓen 2027 mai zuwa.
Gwamnati tarayya ta sanar da shirin daukar bayanan manoma da ya hada da sunayen su domin cire masu karbar tallafin bogi. Hakan zai taimaka wajen samar da abinci.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa hukumar soji ta samu nasarori masu yawa a yaƙi da matsalar tsaron Arewa a shekara 2.
Ministan tsare-tsaren kasafi kudi, Atiku Bagudu ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta mayar da hankali kan zuba jari a ababen more rayuwa don inganta tattalin arziki.
Jihar Kaduna
Samu kari