Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji yadda fashewar wata tanka ta jawo dimuwa a tsakanin mazauna jihar Kaduna, kuma tuni jami'an agaji su ka karasa wajen.da lamarin ya faru.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta yi aure a jihar Kaduna. An daura aurenta da angonta Ibrahim Garba babu zato ba tsammani, an taya ta murna.
‘Yan sandan Kaduna sun kama mutane uku a Soba da Giwa, sun kwato bindigogi 8 da babura 4 na sata, tare da dakile ayyukan ta’addanci da barna a jihar.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i ya yi martani game da cewa labarin siyasar shi ta zo karshe a Najeriya. El-rufa'i ya ce bayan 2027 za a gane gaskiya.
Rikici ya ɓarke tsakanin kungiyar da ke kula da turakun sadarwa da masu dakon mai da gas, direbobi sun dakatar da kai dizal zuwa tashohin sadarwa 16,000 a jihohi 3.
A labarin na, za a ji cewa rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta kama wasu munanan bama-bamai da aka ɓoye a cikin kayan gwangwan kafin ya tashi jama'a.
Mai marataba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bukaci gwamnatin tarayya ta gyara kamfanin yadin Najeriya da ke Kaduna domin ceto ayyyukan da aka rasa a baya.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyarar ta'azziya gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a jihar Kaduna wanda ga rasu a London.
Wani jigon ADC a Kaduna, Ahmed Tijjani Mustapha ya gargaɗi tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai su daina yunƙurin kwace shugabancin jam'iyya a jihar.
Jihar Kaduna
Samu kari