Jihar Kaduna
Jam'iyyar ADC ta yi sababbin nade-nade a jihar Kaduna, Sanata Nenadi Usman ta zama shugaban jam'iyyar hadaka a shirye-shiryen tunkarar babban zaben 2027.
Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria a jihar Kaduna ta karyata wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta da ya zarge ta da kera makamin nukiliya.
DSS ta kama masu safarar makamai uku a Kaduna, ta kwato AK-47 da alburusai sama da 200. Gwamna Uba Sani ya yaba, ya ce babu mafaka ga masu laifi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta kori mataimakin shugabanta da wasu mutane a jihar Kaduna. Jam'iyyar ta zarge su da rashin da'a tare da cin dunduniyarta.
Fitaccen malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Ibrahim Aliyu, ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya dakatar da gangamin Yaumul Rasul a jihar Kano.
Wasu mutane da ake zargin masu kwacen waya ne sun hallaka wata ma'aikaciyar lafiya a jihar Kaduna. Sun kashe ta ne yayin kokarin kwace wayar hannunta.
Gwamnatin Kaduna ta amince da nadin Bature Sunday Likoro a matsayin sabon Agwom Kamuru, bayan rasuwar Mai Martaba Yohanna Sidi Kukah a Disamba 2024.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi gwamnoni bakwai na Najeriya cewa samun wa’adin biyu a 2027 zai zama musu wahala saboda wasu dalilai.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya gamsu da irin goyon da jam'iyyar APC ke samu. Ya bayyana cewa za ta samu kuri'u masu yawa a zaben shekarar 2027.
Jihar Kaduna
Samu kari