Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa cocin katolika ta karyata jita-jitar cewa Nasir El-Rufa'i ya gudanar da jawabi a wani taronta da addini da aka saba yi duk shekara.
Majalisar wakilai ta yi gargadin cewa za ta sanar da Bola Tinubu cewa ministan sufuri ya ki halartar zaman da suka shirya kan hadarin jirgin kasan Kaduna Abuja.
Ambaliyar ruwa ta yi sanadiyyar mutuwar wasu mutane 3 ciki har da mata biyu da namiji yayin da suke dawowa daga makaranta a Zariya, ana neman wata yarinya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa dole sai El-Rufa'i da wasu 'yan ADC sun bayyana a gabansu domin amsa tambayoyi. Sun yi watsi da wakilana El-Rufa'i.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya sha alwashin tabbatar da ganin cewa an yi adalci kan mutanen da aka kashe wajen zuwa daurin aure a jihar Plateau.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi shagube ga wasu 'yan siyasa. Gwamnan ya nuna cewa salon mulkinsa ya bambanta da na masu yin kurin tara kudade.
A labarin nan, za a ji yadda David Ali, Kansila a karamar hukumar Sanga ta jihar Kaduna ya samu kubuta daga hannun 'yan ta'adda da suka sace shi.
A labarin nan, za a ji yadda ruwa kamar da bakin kwarya a jihar Kaduna ya jefa bayin Allah a cikin wahala saboda rushewar muhallansu a sassa da dama.
A labarin nan, za a ji yadda rikicin yan sandan da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi kamari, yayin da jagora a ADC ya ki zuwa ofishin yan sandan.
Jihar Kaduna
Samu kari