Jirgin Sama
Kamfanin jiragen sama na Air Peace ya yi karin haske kan tangardar na'ura da jirginsa ya samu a lokacin da yake kokarin sauka filin jirgin Murtala Muhammad na Legas.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ta ba da umarni ga hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya NCAA na dakatar da ayyukan Dana Air.
An shiga fargaba yayin da jirgin saman Dana Air ya samu matsala a Legas bayan ya dauko fasinjoji 83 inda ya kauce hanya saboda tafka ruwan sama da aka yi.
Kamfanonin jiragen sama na kasashen wajen da ke da wakilai a Najeriya sun musanta kalaman bankin CBN cewa an biya kuɗaɗensu na musaya da suka makale.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da tashar jirgin saman Minna wacce aka sanya wa sunansa a ranar Litinin.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa wani jirgin atisaye ya gamu da karamin hatsari a jihar Kaduna yayin komawa filin jirgin sojoji da karfe 2:55 na rana.
Wasu fusatattun fasinjoji a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano sun yi zanga-zangar nuna adawa da kamfanin Max Air bisa tsaikon da jirginsu ya samu.
Shugaban bankin Access, Herbert Wigwe, na daga cikin sanannun 'yan Najeriyan da suka rasa ransu a hatsarin jirgin sama. Mun tattaro muku wasu daga cikin sauran.
An bayyana yadda farashin amn jirgin sama ya karu a Najeriya bayan da aka bayyana kadan daga abin da ya jawo karuwar cikin kankanin lokaci a kasar nan.
Jirgin Sama
Samu kari