Jirgin Sama
Shugaban majalisar dattawan kasar nan, Godswill Akpabio ya musanta labarin cewa sun amince da sayowa shugaban kasa da mataimakinsa sabon jirgin sama.
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola ahmed Tinubu ta kirkiro jami'an tsaron AVSEC da za su rika lura da filayen jiragen sama. Festus Keyamo ne ya fadi haka.
Tsohon dan takarar gwamna a jam'iyyar AFGA, Dakta Abdullahi Sani Shinkafi ya soki gwamna Dauda Lawal Dare kan kashe N62.8b kan gina filin jirgin saman Gusau.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta shirya sayar da wasu daga cikin jiragen shugaban kasa domin a siyo sabon jirgi.
Ministan harkokin sufurin jirgin sama, Festus Keyamo ya dora harsashin fara aikin katafaren jirgin sama a Zamfara a wani yunkuri da bunkasa jihar.
Gwamnatin tarayya ta bakin rundunar sojin saman Najeriya ta ce za ta mallaki sababbin jiragen sama guda 50 domin karfafa yaki da ‘yan ta’adda a fadin kasar
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, kan kalaman da ya yi dangane da siyo sabon jirgi ga Tinubu.
Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin tsaro ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta sayo sababbin jiragen sama domin amfanin shugaban kasa da mataimakin sa.
Rahotanni na nuni da cewa jirgin da ke dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da mutane tara ya yi hatsari kuma babu wanda ya tsira.
Jirgin Sama
Samu kari