Jirgin Sama
A ranar Alhamis gwamnati ta ce ta dage ofishin hukumar filayen jiragen sama ta kasa (FAAN) daga Abuja zuwa Legas. Legit ta zakulo dalilai 7 na daukar wannan matakin.
Mako daya bayan sallamar daraktoci a ma'aikatar harkokin jiragen sama, Shugaba Tinubu ya sake nada sabbin daraktoci 46 a hukumomi daban-daban a ma'aikatar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sallami Kabir Mohammed da Tayyib Odunowo a matsayin shugabannin FAAN da NAMA tare da maye gurbinsu da wasu nan take.
Rundunar sojin saman Nigeriya ta yi ajalin kasurgumin dan ta'adda, Ali Alhaji Alheri wanda aka fi sani da 'Kachalla Ali Kawaje' yayin da wani hari a jihar Niger.
Farfesa Isa Ali Pantami da sauran mutane sun yi Allah wadai da kashe ‘Yan Mauludi a Kaduna. Pantami ya ce wajibi ne a gudanar da bincike na musamman a kan kisan.
Rundunar sojin saman Nigeriya ta yi martani game da harin bam kan masu bikin Maulidi a jihar Kaduna inda ta ce labarin kanzon kurege ne babu gaskiya a cikinsa.
Labarin da mu ke samu yanzu shi ne 'Yan maulidi da-dama ake tsoron sun mutu a sakamakon wani bam da ake zargin sojojin sama sun saki a jihar Kaduna.
Da safiyar yau ce Juma'a 1 ga watan Disamba jirgin saman sojin Najeriya ya yi hatsari inda jirgin ya tarwatse a birnin Port Harcourt da ke jihar Ribas.
Bayan kwashe shekaru 80 ana nema, rahotanni sun bayyana cewa an gano jirgin yakin da ya bace tun a lokacin Yakin Duniya na biyu. Warren Singer ne matukin jirgin.
Jirgin Sama
Samu kari