Jirgin Sama
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake bibiyar jinginar da filayen sama guda biyu a kasar nan.
Osita Chidoka ya soki gwamnatin Najeriya a kan maido alaka da kamfanin Emirates. Ministan jirage ya hada jigon PDP da Atiku ya yi masu kifa daya kwala a dandalin X.
Shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama. Ya zama shugaban kasa na 15 da ya rasu sakamakon hatsarin jirgin sama.
An tabbatar da rasuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi da wasu jami'an gwamnatin kasar a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu da ya ritsa da su.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi izinin majalisa kan biyan jihohin Kebbi da Nasarawa N24.6b bayan karbar filayen jiragen samarsu da gwamnatin tarayya ta yi.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya magantu yayin da kamfanin jiragen Emirates ya sanar da cewa zai dawo jigilar fasinjoji a Nigeria a watan Oktoba.
An shiga mugun yanayi bayan wani jirgin sama ya sake samun matsala a filin tashi da saukar jiragen sama da ke jihar Lagos bayan dauko fasinjoji 52 daga Abuja.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta NEMA ta karbi ya yan ci rani kimanin 155 daga Libya bayan hukumar kula da hijira ta duniya IOM ata shige gaba wajen dawo da su
Sarkin Dubai ya amince da kashe Naira tiriliyan 43 domin gina sabwar tashar jirgin saman Al Maktoum. Idan an kammala aiki, filin jirgin zai zamo mafi girma a duniya.
Jirgin Sama
Samu kari