Jihar Yobe
Gwamnatin jihar Yobe za ta karrama dalibai mata biyu, Nafisa Abdullahi da Rukayya Muhammad Fema da suka fafata a gasar Turanci da aka yi a London.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu ta karrama Nasifa Abdullahi Aminu da ta lashe gasar Turanci ta duniya a London.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa wata daliba ‘yar jihar Yobe, Nafisa Abdullah Aminu, ta lashe gasar Turanci ta duniya, inda ta doke dalibai daga ƙasashe 69.
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da nadin tsohon ɗan majalisa, Hon. Ismaila Ahmed Gadakaa matsayin sabon Sarkin Gudi, bayan rasuwar Sarkin da ya gabata.
Motar sojojin Najeriya ta yi hadari a hanyar Damaturu/Jos a ranar Alhamis. Soja daya ya rasu yayin da biyu suka jikkata bayan motar sojojin ta fada babban rami.
An shiga jimami a jihar Yobe bayan rasuwar daya daga cikin sarakunan da ake ji da su. Mai martaba Sarkin Gudi ya y bankwana da duniya bayan ya yi jinya.
Sojojin Najeriya sun kama ɗan ta’addan da ya shigo daga Nijar, sun kashe wasu miyagu da ceto mutanen da aka sace. Sojoji sun dakile safarar makamai a jihohi da dama.
Rundunar ƴan sanda ta cafke wata mata yar shekara 35, Hadiza Mamuda bisa zargin narka wa mijinta itace har ya mutu kan abinci a ƙaramar hukumar Fika a Yobe.
Gwamnatin Mai Mala Buni ta karyata rade radin cewa ya sauya sheka daga APC zuwa jam'iyyar hadaka ta ADC da Atiku da El-Rufa'i suka dauko wa 'yan adawa.
Jihar Yobe
Samu kari