Jihar Yobe
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan karuwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram. Ta bukaci a kara tura sojoji da kayan aiki jihohin Borno, Yobe.
Tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan, ya musanta zargin da aka jefe shi da shi na sanyawa a cafke wani dan mazabarsa bisa sukar ayyukansa.
Yayin da matsalar tsaro ke kara kamari, shugaban jamiyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya bukaci gwamnati ta sauya dabarar tsaro ta hanyar maida dazuka sansanonin sojoji
Boko Haram sun kai hari sansanin sojoji a Buni Yadi, jihar Yobe, inda suka kashe sojoji hudu, suka lalata makamai, motocin yaki da bindigogin rundunar.
'Yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a wani sansanin sojoji da ke jihar Yobe. 'Ƴan ta'addan sun hallaka sojojo tare da lalata kayayyakinsu masu yawa a harin.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya nuna damuwarsa kan rikicin Boko Haram. Gwamnan ya ce talauci da jahilci na taka rawa wajen ruruwar da rikicin ke yi.
Bayan yada jita-jitar komawar wasu gwamnonin APC zuwa tafiyar Atiku Abubakar, gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ce ba zai taba barin jam'iyyarsa ba.
Rahotanni sun nuna cewa mayakan kungiyar ta'addanci watau ISWAP sun jefa al'ummar garuruwa 2 cikin mawuyacin hali da suka rusa gada a jihar Yobe.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin jagorancin Gwamna Mai Mala Buni ta bayyana cewa ta shirya shigar da tubabbun 'yan ta'addan Boko Haram cikin al'umma.
Jihar Yobe
Samu kari