Jihar Yobe
Tsohon shugaban majalisa, Ahmad Lawan ya kai wa jama'ar da ya ke wakilta na Yobe ta Arewa daukin Naira Miliyan 25 bayan ambaliyar ruwa ya raba su da gidajensu.
An fara samun saukin farashin kayan gwari a kasuwannin Arewa maso gabas da suka hada da Borno, Yobe da Adamawa. Yan kasuwa sun fadi dalilin samun saukin.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na TCN ya sanar da katsewar wuta a wasu kananan hukumomi a jihohin Jigawa da Yobe. Hadarin ya faru ne a Gezawa da ke jihar Kano.
Sanata mai wakiltar Yobe ta Kudu ya yi magana bayan kai masa hari gida a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya. Ya zargi makiya da yan adawa.
Babban sakataren hukumar bayar da agajin gaggawa ya Yobe (YOSEMA), Dr. Mohammed Goje ya ce an dauki matakin samawa wadanda boko haram su ka kora wurin zama.
Rahotanni sun bayyana cewa gwamnoni hudu sun sanya dokar hana fita ta awanni 24 a jihohinsu yayin da zanga zangar lumana ta rikide zuwa tashin hankali.
Gwamnatin jihar Yobe ta sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 a yankunan Potiskum, Gashua da Nguru na jihar bayan da wasu ‘yan daba suka kwace zanga-zanga.
Yayin da ya rage kasa da awanni 24 a fara gudanar da zanga Zanga a fadin kasar nan, gwamnatin jihar Yobe ta zauna da shugabannin hukumomin tsaro.
Gwamnatin Jihar Yobe ya umarci makarantu sakandire da firamare su ba ɗalibansu hutu daga gobe Laraba, 31 ga watan Yuli saboda zanga zangar da za a yi.
Jihar Yobe
Samu kari