Jihar Kogi
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya yi nade-nade a hukumar kula da ilmin sakandare ta jihar Kogi. Ya nada shugaba da manyan mambobi..
Yayin da ake shirye-shiryen addu'ar bakwai ta rasuwar mahaifiyar Ahmed Ajobe, ƴan bindiga sun sace ƴan uwan ɗan jaridar a hanyar zuwa kasuwa a Kogi.
Kwamitin gudanarwa na Jami’ar Lokoja, karkashin Victor Ndoma-Egba, ya kori malamai hudu kan zargin lalata da dalibai, yana jaddada muhimmancin ladabi a jami’a.
Kamfanin rarraba wuta na ƙasa TCN ya tabbatar da cewa wasu mahara sun tafka ɓarna a tashar wutar da ake ginawa a Obajana da ke jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya.
Wata kungiya mai suna APC Youth Vanguard ta nuna damuwa kan yadda tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ki yarda ya bayyana gaban kotu kan zargin da ake masa.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan daga jihar Kogi ta yi Allah wadai da tsare ƙananan yara babu ka'ida inda ta bukaci a yi bincike domin hukunta masu hannu a lamarin.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta maincewa Gwamna Usman Ododo ya gina katafaren filin sauka da tashin jiragen sama na kasa da kasa a Zariagi, jihar Kogi.
Gwamna Ahmed Usman Ododo na jihar Kogi ya kafa tarihi bayan shekaru 20, ya amince da karin alawus na N10,000 ga dukkan masu kataɓar fansho a jihar.
Yayin da jihohi 16 suka shigar da korafi inda suke kalubalantar dokar da ta samar da hukumar EFCC da cewa ba a bi ka'ida ba, jihar Anambra ta janye daga shari'ar.
Jihar Kogi
Samu kari