Jihar Kano
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa duk da kamun kafa da ta samu labarin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya na yi, ba ta ta bari ya dawo cikinta ba.
Jam'iyyar APC ta bayyana rashin jin dadin yadda ake samun 'yar tsama tsakanin jigo a cikinta, Nasir El-Rufa'i da gwamnatin tarayya da aka samar da taimakonsa.
Ziyarar da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ga tsohon Minista a gwamnatin Muhmmadu Buhari, Rauf Aregbesola ya ja hankali kan shirinsa na na zaben 2027.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar rashin aikin yi a tsakanin matasan da ke Arewacin Najeriya.
An ci gaba da shari'ar da ake yi kan zargin Abdullahi Ganduje da matarsa kan tuhumarsu da badakalar biliyoyin kudade lokacin da yake mulkin jihar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Fela Durotoye, ya bayyana jin dadin yadda ya ki amincewa da tayin wasu daga cikin jami'an gwamnatin Tinubu ya karbar rashawa.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa wasu tsofaffin shugabannin hukumar tattara kudin haraji a jihar sun yi sama da fadi da hakkokin jama'a.
Bayan Kungiyar NBMOA ta maka Arewa24 a gaban kotu bisa zargin gudanar da ayyuka ba tare da lasisi ba a Najeriya za a saurari shari’ar a birnin Abuja.
Shugaban hukumar kwashe shara ta jihar Kano (REMASAB) kuma sanannen dan siyasa, Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya yi bankwana da duniya bayan fama da jinya.
Jihar Kano
Samu kari