Jihar Kano
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ), ta fitar da bayanai kan kisan gillar da ka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Ta bayyana cewa an shawo kan matsalar.
Al'ummar Kano da ke zaune a Kofar Nasarawa sun shiga tashin hankali da gobara ta tashi a 'Gidan Ado Bayero' wanda yake matsayin matsugunnin jami'ar Arewa maso Yamma.
Bayan rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya soke duk wasu shirye-shiryen bukukuwan sallah da aka tsara.
Rundunar ƴan sandan Kano ta fara gudanar da bincike kan zargin karaya dokar da ta kafa ta hana hawan Sallah, ta gayyaci Shamakin Kano don ya amsa tambayoyi.
Jama'a da dama a Kano sun bayyana fatan yadda rasuwar Galadiman Kano ya zaunar da Abba Kabir Yusuf da Abdullahi Abbas a inuwa guda, za a ci gaba da hadin kai.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I JIbrin ya yi tattaki zuwa ga iyalan matafiyan da aka kashe a jihar Edo, ta hanyar dukansu da cinna masuw wuta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika sakon ta'aziyya bisa rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, ya ce wannan rashi ne da ya shafi ƙasa.
Bayan rasuwar Galadiman Kano a jiya Talata 1 ga watan Afrilun 2025, tsohon Shugaba Buhari ya bayyana jimaminsa kan rashin dattijon wanda ke da matsayi mai daraja.
Baban Chinedu ya bayyana cewa ya fara fuskantar barazana tun daya fara wa'azin kare addinin Musulunci. Baban Chinedu ya ce a yanzu haka ba ya iya kwana a gida.
Jihar Kano
Samu kari