Jihar Kano
Kotun ɗaukaka ƙara ta soke hukuncin da ya rushe KASIEC da zaɓen kananan hukumomin Kano na 2024. Ta tabbatar da sahihancin shugabanni 44 da ‘yan takarar Kwankwasiyya.
Za a ji cewa jigo a APC, Injiniya Buba Galadima ya soki mulkin Bola Tinubu, ya ce babu wani ci gaba da aka samu a cikin shekaru biyu na mulkin APC.
Gidauniya daga ƙasar Turkiyya za ta yi layyar shanu 6,000, sannan ta raba wa musulmi naman a Abuja da wasu jihohi 11 ciki har da Kano da Kaduna da babbar sallah.
Za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara biyan sama da N16bn na hakkokin sallama ga tsofaffin kansilolin APC da suka yi aiki a zamanin Abdullahi Ganduje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta yanke wa Murja Kunya hukuncin ɗaurin watanni 6 a gidan yari ko tarar N50,000, ta bukaci a naɗa ta jakadar CBN da EFCC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa Legas domin bude wasu ayyuka na musamman. Zai bude ayyuka a Kano ta yanar gizo kafin bikin sallar layya ya koma Abuja.
'Yan sanda sun kama wani matashi da ya yi wa matar aure yankan rago a jihar Kano. Matashin ya ce shi ya kashe matar da wuka bayan ya shake ta da dankwali.
DPO ya rasu a karamar hukumar Rano bayan 'yan daba sun kai hari ofishin 'yan sanda sakamakon mutuwar wani matashi da aka kama bisa zargin shan ƙwaya.
'Yan bindiga da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kashe ɗan sanda da wasu mutane uku a Benue. Fiye da 30 aka ce sun mutu a hare-haren da aka kai sassan jihar.
Jihar Kano
Samu kari