Jihar Kano
Shugaban karamar hukumar Kumbotso, a jihar Kano, ya dauki nauyin dalibai 1,100, ya kaddamar da gyaran makarantu, rabon kayan karatu, da tallafawa matasa.
Hukuncin da aka yankewa Mubarak Bala, Yahaya Sharif, da wasu mutane uku saboda ɓatanci ya sake janyo muhawara kan 'yancin yin addini da ma hakkin ɗan Adam.
'Ya'yan marigayi Janar Sani Abacha sun yi martani bayan Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya wallafa littafi kan tarihin rayuwarsa ya yi magana kan Abacha.
Manyan 'yan siyasa ciki har da Sanatoci, tsofaffin gwamnoni da shugaban APC na kasa sun halarci daurin auren Sanata Kawu Sumaila a jihar Kano a ranar Jumu'a.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ware N33.45bn domin gudanar da wasu muhimman ayyukan ci gaba ga al'umma a faɗin jihar.
Kungiyar ‘yan kasuwar 'Singer' a jihar Kano ta roƙi Aliko Dangote da mai kamfanin BUA su rage farashin sukari kafin Ramadan don rage wa talakawa wahala.
Sheikh Muhammad Bin Usman zai koma limanci a masallacin Kundila na Sahaba bayan rikici da aka yi a masallacin Jami'urrahma. Sheikh Ibrahim Kalil ne ya sanar da haka.
Sanata Barau ya karɓi shugabanni da matasa daga NNPP zuwa APC, inda suka bukaci gyaran madatsar ruwa, kasuwa da kammala ofishin ‘yan sanda a Getso.
Kwamitin da ya tattara rahoto kan zanga zangar adawa da tsadar rayuwa ya ce an kashe mutane 10, an lalata dukiyar sama da N11bn an jikkata mutane 7.
Jihar Kano
Samu kari