Jihar Kano
Bayan kisan Hausawa 16 a Edo, gwamnatin Kano ta tura tawaga zuwa jihar da ya haɗa mataimakin gwamna domin binciken kashe-kashen da suka faru a kauyen Uromi.
Gobara a kasuwar Gandun Albasa ta kone shaguna hudu a Kano. Asara ta kai miliyoyin naira, amma an dakile bazuwar wutar. An samu ceto a wasu shaguna.
Bayan rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, manyan yan siyasa da sarakunan gargajiya sun ziyarci fadar Aminu Ado Bayero maimakon fadar Sarki Sanusi II.
Wata Kungiya ta fusata da ƴan sanda suka ambaci Sarki Sanusi II da 'Alhaji' inda ta bukaci rundunar ta nemi afuwa saboda kiransa da wannan suna da rage ma shi daraja
Bayan shiru na kwanaki kan kisan Hausawa a Uromi na jihar Edo, Abba Hikima ya yi tambayoyi guda 10 kan halin da ake ciki. An bukaci gwamnati da dauki mataki.
Buba Galadima ya ce idan wasu za su yi amfani da kotu wajen sauke mai martaba Muhammadu Sanusi II daga sarautar Kano sau 10 za su mayar da shi mulkin Kano.
Kotun daukaka kara ta bayyana cewa nan gaba kadan za ta aika da ranar sanar da hukuncin da ta yanke a kan dambarwar zaben kananan hukumomi a jihar Kano.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I JIbrin ya bayyana farin cikin yadda jagororin jam'iyyar adawa ta ADP a Kano suka sauya sheka zuwa APC.
Buba Galadima ya ce 'yan sanda sun gayyaci mai martaba Sanusi II ne Abuja domin a rufe shi a saka dokar ta baci a jihar a nada sabon sarki, Aminu Ado Bayero.
Jihar Kano
Samu kari