Jihar Kano
Shugaban Izala na ƙasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya kaddamar da sabon katafaren masallacin biliyoyin Naira da ɗan Majalisar Bichi ya gina a mazabarsa.
Hukumar PCACC ta ɗamƙe shugaban ƙaramar hukumar Kiru, Abdullahi Mohammed bisa zargin hannu a badaƙalar sayar da filin da aka ware son gina filin ƙwallo.
Wani tsohon babban soja a mulkin Janar Ibrahim Babangida Babangida ya Caccaki IBB bayan fitar kaddamar da littafin da aka yi a birnin Tarayya, Abuja.
An yi taro na musamman domin rage farashin kayan abinci a jihar Kano. Mutane sun samu saukin farashi da kusan kashi 10% zuwa 15% bayan karya farashin.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya dakatar da mukaddashin shugaban ma'aikatan jihar, Salisu Mustapha kan zargin cire kudi daga albashin ma'aikata ba bisa ka’ida ba.
Gwamnatin jihar Kano ta nuna damuwa kan rashin zaman lafiya bayan dambarwa man sarauta inda ta roki Bola Tinubu ya cire Aminu Ado Bayero daga fadarsa.
Gwamnatin jihar Kano za ta dauki nauyin dalibai 1,002 don karatu a kasashen waje, domin bunkasa ilimi da bai wa matasa damar gogayya a matakin duniya.
Jam'iyyyar NNPP a jihar Osun ta caccaki kalaman shugaban APC, Dakta Abdullahi Ganduje kan kalamansa game da kokarin kwace mulkin Gwamna Abba Kabir.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nuna rashin jin dadinsa kan yadda ake yankewa wasu ma'aikata albashinsu. Ya kafa kwamitin bincike kan lamarin.
Jihar Kano
Samu kari