Jihar Kano
Gwamnatin jihar Kano ta aika tawaga ta musamman ga Darakta janar na hukumar wutar lantarkin karkara (REA), Injiniya Abba Ganduje, kan maganar wutar lantarki.
Awanni bayan hukuncin kotu kan rigimar sarauta, gwamnatin Kano ta ce hukuncin kotun daukaka kara bai soke dawo da Sanusi II matsayin sarkin Kano ba.
Ana ta hasashen karfafa siyasa bayan tsohon Sakataren Gwamnatin Kano, Dr. Abdullahi Baffa Bichi, da Muhammad Diggol sun kai ziyara ga Sanata Barau Jibrin.
Baffa Babba Ɗan'agundi ya bayyana cewa hukuncin da Kotun Ɗaukaka Kara ya nuna cewa Aminu Ado da sauran sarakuna 4 nannan daram a kuejrunsu na sarauta.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da aiwatar da hukuncinta na 10 ga Janairu da mayar da Sanusi II kan kujerarsa da soke dokar masarautar Kano.
Gudauniyar Alhaji Aliko Ɗangote ta fara raba kayan abinci ga mabuƙata a faɗin kananan hukumomi 774 na Najeriya, za a raba buhunan shinkafa mai nauyin kilo 10.
Hukumar Kwastam ta kama dala $1.1m da Riyal 135,900 a Kano, a cikin wani fatikin dabino. Kotu ta ba da umarnin a kwace kudaden tare da mika su ga gwamnati.
Gwamnatin Kano ta ce ba za ta zuba ido a rika amfani da tashe ana tayar da hankula a jihar ba, kuma tuni kwamitin tsaron da aka kafa ya fara hana karya doka.
Shahararrun mawakan Kannywood, Adamu Hassan Nagudu da Yusuf Karkasara sun sauya sheka daga NNPP zuwa jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta hannun Barau Jibrin.
Jihar Kano
Samu kari