Jihar Kano
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya miƙa sakok ta'aziyya ga abokiyar aikinsa, Dr. Mariya Mahmoud bisa rasuwar mahaifinta, Alhaji Sani Baban Koko.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Mai Martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya naɗa Alh. Bashir Yusuf Madaki a matsayin Sabon Dagacin Garin Kenfawa.
Fitaccen malamin addinin musulunci daga Kano, Sheikh Dr. Bashir Aliyu Umar ya zama sabon shugban Majalisar Shari'ar Musulunci ta Najeriya watau SCSN.
Majalisar Zartarwar Kano ta amince da Naira biliyan 51.5 don gudanar da ayyukan more rayuwa, ciki har da gyaran tituna da sabunta wutar lantarki.
Jagoran NNPP a Najeriya, Sanata Rabiu Kwankwaso ya karbi wasu 'yan APC da suka sauya sheka a gidan shi da ke Abuja. Kwankwaso ya gana da jakadan tarayyar Turai.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da biyan N15.6bn ga tsoffin kansiloli 3,000 da suka yi aiki a mulkin Ganduje domin cika alkawarin biyansu hakkokinsu.
Wata kungiyar matasa ta daliban APC a jihar Kano ta ce komawar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba za ta amfani jam’iyyar ba, saboda rashin tasirinsa yanzu.
Abdullahi Ganduje ya jagoranci kaddamar da masallacin Juma’a da ministar Abuja, Dr. Mariya ta gina a Bunkure, inda ya yabawa kokarinta wajen ci gaban addini.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya sauya ra'ayi kan tsarin karba-karba a Najeriya, yana mai cewa cancanta, ba yankin dan takara ba.
Jihar Kano
Samu kari