Jihar Kano
Gwamnatin Kano da bangaren Aminu Ado Bayero na jiran Kotun Koli ta yanke hukunci kan halaccin nadin Muhammadu Sanusi II a matsayin Sarkin Kano na 16.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci a saki ƴan jarida biyu da aka tsare a Kano, tana mai cewa hakan cin zarafi ne da tauye ƴancin fadar albarkacin baki.
Sarkin Kano na 16, Khalifa Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara kasuwar Dakata da aka yi gobara, ya ziyarci Sheikh Uwaisu Limanci, Asibitin yara da gidan gajiyayyu.
Gwamnatin Kano, karkashin jagorancin Abba Kabr Yusuf ta bayyana takaicin yadda wasu ke kokarin hadda husuma jihar, musamman a kan batun sarauta a jihar.
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin inganta rayuwar yaran da iyayensu suka rasu su ka bari ta bangarorin ilimi, aikin yi da sauran ababen more rayuwa.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi addu'o'i kan masu shirin tayar da tarzoma a jihar Kano. Sanusi II ya roki Allah ya maida musu aniyarsu mara kyau.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya duba wuraren da za a yi hawan sallah a Kano yayin da ake shirin hawan sallah a jihar. Sanusi II na shirin hawan sallah.
Kwararren lauya kuma mai kare hakkin dan Adam, Chidi Odinkalu, ya ce ya samu labarin sirri a kan yadda kotu ke shirin hana sarki Muhammadu Sanusi hawan sallah.
Zafin rana ya haddasa cinikin ORS a Kano yayin azumi. Jama’a na amfani da shi don hana gajiya, amma likitoci sun gargadi cewa yawan shansa na iya haddasa matsaloli.
Jihar Kano
Samu kari