Jihar Kano
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bukaci 'yan kasuwa su zuba jari a Najeriya, ya ce tattalin arzikin kasar da na Kano zai ba su damar samun riba mai yawa.
Gwamnatin Kano ta kare kanta kan cece-kuce a kan N670m da aka ware don gyara da saya wa Sarki Sanusi II motoci, tana mai cewa ba sabon abu ba ne.
Jam'iyyar SDP ta karbi wasu matasa a jihar Kano. Galibin matasan sun fito ne daga jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano. 'Yan jam'iyyar AA sun koma SDP a Imo
Iyalan mafarautan Kano 16 da aka kashe a Edo sun yi zanga-zanga da addu’a, suna kira ga gwamnati da ta tabbatar da adalci da kuma biyan diyyar yan uwansu.
Gwamnatin jihar Kano, ta koka kam matsalar karancin ruwa da ake.fama da ita a.jihar. Ta zargi gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje da lalata tashoshin samar da ruwa.
Abdullahi Ganduje ya ce APC za ta karɓi Rabi'u Musa Kwankwaso idan ya dawo, yana mai cewa za su taimaka masa domin kar siyasarsa ta mutu murus a inda yake.
Shugaban APC a Kano, Abdullahi Abbas, ya zargi gwamnatin jihar da yaudarar jama'a, ya ce dole APC ta dawo mulki a zabe mai zuwa ta kowane irin hali.
Sanata Barau Jibrin ya goyi bayan kudirin da Sanata Kawu Sumaila ya gabatar kan kisan Hausawa 'yan Farauta a Edo. Barau ya ce za su tabbatar an hukuntasu.
Rikicin cikin gida a NNPP ya kara ta’azzara a Kano, inda manyan jiga-jigan jam'iyyar suka rabu da Kwankwaso, ciki har da Alhassan Rurum da Madakin Gini.
Jihar Kano
Samu kari