Jihar Kano
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya yi buda baki tare da sarakuna, manyan malamai, da jami’an gwamnati jihar a daren jiya Juma'a 28 ga watan Maris, 2025.
Ɗaya daga cikin waɗanda suka tsira daga mummunan nufin mutanen Uromi, Ɗayyabu Yahaya ya bada labarin abin da ya faru har aka kashe ƴan uwansa a jihar Edo.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna tsananin ɓacin ranta kan kisan gillar da aka yi wa mafarauta da ke hanyar zuwa Kano a Edo.
Bayan rasuwar fitaccen jarumin Kannywood, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna alhinin rasuwar Abdullahi Shuaibu da aka fi sani da Karkuzu a Jos.
Bayan janye hawan sallah da Aminu Ado Bayero ya yi, Sheikh Ibrahim Khalil ya yaba wa basaraken yana mai cewa zaman lafiya ya fi komai muhimmanci.
Rundunar 'yan sandan Kano karkashin CP Ibrahim Adamu Bakori ta tabbatar da samun bayanan cewa za a iya hatsaniya a yayin hawan bukukuwan Sallah karama.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta hana hawan Sallah a jihar da Mai martaba Muhammadu Sanusi II ke shirin yi. Hakan na zuwa ne bayan Aminu Ado Bayero ya janye.
Tsohon shugaban karamar hukumar Nassarawa, Auwalu Lawan Shuaibu Aronposu, ya bayyana yadda ya taimaka wa gwamnatin NNPP wajen dare wa mulkin Kano.
Wasu mutanen Arewa da suka fito daga Fatakwal zuwa Kano sun hadu da tsautsayi a jihar Edo. An kona yan Arewa 16 a Edo suna dawowa gida hutun sallar azumi.
Jihar Kano
Samu kari