Jihar Kano
Sarki Sanusi II ya jagoranci Hawan Nasarawa ta mota bayan hana bikin daba. Jama'a sun fito suna murna, wasu kuma sun bayyana rashin jin dadinsu kan hakan.
Gamayyar kungiyoyin kare hakkin dan Adam na kasa da kasa, reshen Najeriya, Kwamred AA Ayagi ya bayyana cewa ba za su tsuke bakinsu a kan kisan Hausawa a Edo ba.
Shugaban hadaddiyar kungiyoyin masu fataucin dabbobi da kayan abinci ta kasa, Dr. Muhammad Tahir ya bayyana yadda aka hango matsala ga 'yan kasuwar Arewa a Kudu.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana matukar takaici a kan yadda mutanensa suka yi wa wasu 'yan Kano da suka ratsa ta jiharsa a hanyarsu ta dawowa gida.
'Yan sanda sun musanta jita-jitar da ake yadawa kan kai wa Inyamurai Igbo hari a Kano, sun fara bincike don kama wadanda ke yada karyar, tare da yin babban gargadi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya karbi bakuncin takwaransa na Edo, Sanata Monday Okpebholo bayan kisan Hausawa.inda ya raka shi yiwa iyalansu jaje.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ziyarci mataimakin shugaban majalisar dattawa kan kisan da aka yi wa 'yan Arewa. Ya yi masa ta'aziyya kan lamarin.
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya kawo ziyara ta musamman ga Abba Kabir Yusuf domin jajanta masa kan kisan gilla da aka yi wa Hausawa a garin Uromi.
Kungiya ta soki Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi bisa kin bin umarnin 'yan sanda, wanda ya janyo mutuwar mutane da dama.
Jihar Kano
Samu kari