Jihar Kano
Tace fina-finai a Kano na kare tarbiyya da addini, amma masana da ’yan fim na ganin hakan na tauye fasaha da ’yancin fadin albarkacin baki da kuma dakile Kannywood.
Sarkin Kano, Mai martaba, Muhammadu Sanusi II, ya yi godiya na musamman ga Allah da Gwamna Abba Kabir bisa dawowa kujerar sarautar da aka tsige shi.
Wasu mazauna Kano sun bayyana rashin jin dadin yadda gwamnatinta jihar ta haramta 'kauya day', sun bayar da shawara a kan yadda za a tabbatar da tarbiyya.
Rundunar yan sanda a Kano ta sanar da cafke wasu matasa da kuma yara a kusa da gidan gwamnatin jihar da suke daukar bidiyo domin yin 'trending' a kafofin sadarwa.
Za a ji yadda wasu matasa mazauna Kano suka rasu bayan sun yi yunkurin karbo bashin da ake bin wani bawan Allah bayan sun fada karamin rafi a jihar.
Duk da ya sha musanta batun, an wayi gari da fastocin takarar shugaban kasa na gwamna Seyi Makinde, wasu matasa ne sun manna su a wurare daban-daban a Kano.
Za a ji kotu a Kano ta soke kwace filin da gwamnati ta yi wa Tiamin, ta umarce ta da biyan diyya da kudin har Naira biliyan 2.6 don ragewa kamfanin sara.
A wata hira, APC ta bakin Sakataren yada labaran jam'iyyar a Kano, Ahmed S. Aruwa ta fadi dalilin adawa da sauya shekar Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyyar NNPP.
A wannan labarin, za ku ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da N6.8bn don gina dam a Dansoshiya, Kiru, domin inganta noma da samar da ayyukan yi a Kano.
Jihar Kano
Samu kari