Jihar Kano
Wasu mazauna Kano sun nuna damuwa kan gayyatar Sarki Muhammadu Sanusi II da yan sanda suka yi zuwa birnin Abuja inda suka ce ana son ta da rigima ne a jihar.
Bayan rasa rai a yayin bikin sallah a Kano, rundunar ‘yan sanda ta gayyaci Sarki Muhammadu Sanusi II, zuwa Abuja saboda rikicin da ya faru yayin bukukuwa.
Bayan rashin da aka yi na Galadiman Kano, shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya dura a jihar Kano a yau Asabar 5 ga watan Afrilun 2025.
An ci gaba da jimamin kisan gillar da aka yi wa mafarauta 'yan Arewa a jihar Edo. Abokan aikinsu sun bukaci a yi musu adalci ko kuma su dauki fansa kan lamarin.
Sanata Barau Jibrin ya cika alkawarin raba Naira miliyan 16 wa iyalan Hausawan da aka kashe a Uromi na jihar Edo. Barau ya ce za a tabbatar a musu adalci.
Rahotanni sun ce Sufeto-Janar na ‘Yan sanda, Kayode Egbetokun, ya sauya AIG Usaini Gumel daga Zone 7 Abuja zuwa sashen kula da lamuran al'umma na rundunar.
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada rashin jin dadi kan kisan Hausawa 16 da aka yi wa a Uromi da ke Edo, inda ya nemi a tabbatar da cewa an hukunta waɗanda ake kama.
Babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta kwace ragamar shugabancin NNPP a hannun tsagin Rabiu Kwankwaso. Ta ce ba za ta shiga rikicin jam'iyya ba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa an mayar da Sarkin Gaya kan kujerarsa saboda jajircewarsa da tawali'u a lokacin da aka tube shi a shekarar 2023.
Jihar Kano
Samu kari