Jihar Kano
Hatsarin tirela a hanyar Lambata-Lapai da ke jihar Neja ya hallaka mutane 22 yayin da 20 suka jikkata. FRSC ta danganta hakan da gudun wuce sa a.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron fararen hula ta samu wasu bayanan sirri, ta yi amfani da su wajen cafkewani dillalin kwaya a jihar Kano.
Rahoton kwamitin bincike da aka kafa a Kano ya gano abubuwa da dama game da laifin da ake zargin tsohon kwamishinan sufuri, Ibrahim Ali Namadi da aikatawa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargadi jami’an gwamnati su guji duk wani abu da zai bata sunan gwamnatinsa bayan murabus din Ibrahim Namadi.
A shekarar 2025, kwamishinoni uku sun yi murabus daga gwamnatin Kano bisa dalilai daban-daban, ciki har da zargin alaka da dilan kwayoyi da matsin lamba daga jama'a.
A shekarar da ta gabata, kuɗaɗen da masu zuba jari suka shigo da su jihohin Najeriya sun nuna sama da sau biyu amma duk da haka sun kaucewa zuws jihohi 32.
Gwamnatin Najeriya ta yi gargadi da cewa za a samu ruwan sama sosai a jihohi 19 da suka hada da Kano Gombe da sauransu. Za a shafe kwana 4 ana ruwa.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyar APC reshen jihar Kano ta gudanar da babban taronta a gidan tsohon shugaban jam'iyya na kasa, Abdullahi Ganduje.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da ajiye aiki da Kwamishinans, Ibrahim Namadi ya yi kan zargin alaƙa da dilan Ƙwaya.
Jihar Kano
Samu kari