Jihar Kano
Gwamnatin Kano ta sauke nauyin bashin da ake bin jihar na karatun dalibai 84 da gwamnatin baya, a karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta aika kasar waje karo karatu.
Hukumar NiMet ta bayyana cewa za a buga zafi mai mai tsanani a wasu jihohin Arewa 18. Yanayin zai hada da Kano, Gombe, Jigawa, Benue da birnin tarayya Abuja.
Bayan dawowa daga Edo, mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya tabbatar da cewa yan Arewa da ke zaune a Edo suna cikin aminci da kwanciyar hankali.
Kotun kungiyar kasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ta yanke hukunci cewa dokokin batanci na jihar Kano sun saba wa hakkokin dan Adam da yancin fadar albarkacin baki.
Kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a Abuja, Eko, Enugu, Ikeja, Jos, Kaduna, Kano da Yola sun tsunduma a cikin matsala saboda aringizon kudin wuta.
An shiga rudani a Kano bayan yarinyar da aka ce ta mutu kuma aka binne ta, ta bayyana a gida da ranta, lamarin da ya dauki hankalin jama'a. Mutane sun karya lamarin.
Gwamnan jihar Edo ta bayyana cewa an kafa kwamiti na musamman domin gano musabbabin kisan Hausawa 16 a Edo bayan mataimakin gwamnan Kano ya isa Edo.
Gwamna Monday Okpebholo ya ce gwamnatinsa da ta tarayya sun kafa kwamitin bincike don gano musabbabin kisan matafiya 16 'yan Kano a Uromi, jihar Edo.
Bayan kisan Hausawa 16 a Edo, gwamnatin Kano ta tura tawaga zuwa jihar da ya haɗa mataimakin gwamna domin binciken kashe-kashen da suka faru a kauyen Uromi.
Jihar Kano
Samu kari