Jihar Kano
Shari’o’in cin zarafin Naira da tallata rashin tarbiya sun janyo hankalin jama’a a Arewa, inda Hamisu Breaker da wasu masu nishadi suka gamu da hukuncin dauri a 2025
Fitaccen mawaki a jihar Kano, Aminu Lajawa Mai Dawayya ya bayyana irin nasarorin da ya samu a lokacin da ya yi fice a Kannywood da waka shekarun baya.
Shugaban tsagin jam'iyyar NNPP na jihar Kano, ya yi magana kan yiwuwar sauya shekar jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa a cikin shekaru biyu da gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta yi a Kano, ta samu abubuwa da dama da ya jawo cece-kuce kan salon mulkin Abba
A labarin nan, za a ji cewa iyaye mata da ƴan mata, musamman mazauna kofar mata a Kano sun bazana domin zanga-zangar adawa da yawaitar faɗan daba.
Wasu rahotanni sun sake fitowa daga hukumar tsaro ta DSS game da Kwamishinan sufuri na Kano, Ibrahim Namadi bayan belin dilan kwaya da ake zargi a jihar.
Tsohon hadimin tsohon shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya zargi shugaba Bola Tinubu da nuna wariya ga yankin Arewa.
Hukumar ba da agajin gaggawa watau NEMA ta bayyana illar da ambaliyar ruwa ta yi a jihohi 19, akalla mutane 165 suka rasa rayukansu a shekarar 2025.
Shahararren mawakin siyasa a Najeriya, Dauda Kahuta Rarara ya ce yana da ikon yanke hukunci kan ko amaryarsa Aisha za ta ci gaba da waka ko ta zauna a gida.
Jihar Kano
Samu kari