Jihar Kano
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja, ta dakatar da gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, daga sake cafke Doguwa bisa zargin kisan kai.
Wasu daga cikin ƴan kasuwar da rusau ɗin Abba Gida-Gida ya ritsa da su, sun yi Sallar nafila domin neman samun ɗauki daga wajen Allah kan halin da su ke ciki.
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta tasa keyar wani matashi lauyan bogi zuwa gidan gyaran hali da daurin watanni 15 ba tare da biyan kudin tara ba.
Tun kafin watan Yuni ya cika, Gwamnatin Jihar Kano ta biya albashin ma’aikatan gwamnati. Wannan ne albashin farko da aka biya a jihar ta Kano a karkashin NNPP.
Wani waliyyin amarya ya zabga abun kunya a gaban mutane da surikansa bayan ya sace kuɗin sadakin amarya ana dab da ɗaura a cikin wani masallaci a jihar Kano.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya caccaki gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf kan rushe gine-gine da yake yi a jihar, ya ce ya kamata a yi uzuri.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, watau Abba Gida-Gida ya ce Kwankwaso jagora ne mai tattare da basira da gogewar shugabanci kuma ya camcanci a masa biyayya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, watau Abba Gida-Gida ya dakatar da albashin ma'aikata sama da 10,000, waɗanda tsohon gwamna Badullahi Ganduje ya ɗauka.
Wani babban dan tafiyar darikar Kwankwasiyya, Alhaji Sunusi Balarabe ya yi Allah wadai da rusau din da gwamna mai ci, Abba Gida Gida yake gudanarwa a birnin.
Jihar Kano
Samu kari