Jihar Kano
Rahotanni sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sanda ta mamaye gidan Galadiman Kano da ke Galadanci a karamar hukumar Gwale, bayan naɗin muƙamin har biyu a jihar.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya watau NLC reshen jihar Kano ya bayyana goyon baya ga tazarcen gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP don ya yi tazarce a 2027.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya naɗa Munir Sanusi Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano a gaban Gwamna Abba Kabir Yusuf.
An nada Munir Sanusi Bayero da Sanusi Ado Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano yayin da jami'an tsaro ke sintiri a harabar gidan sarauta a Galadanci.
Sakataren gwamnatin Kano da aka sauke, Dr Abdullahi Baffa Bichi ya ce zai fallasa cin hanci da rashawa a lokacin Abba Kabir. Ya ce da kyar Abba ya kai labari a 2027.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya miƙa sakok ta'aziyya ga abokiyar aikinsa, Dr. Mariya Mahmoud bisa rasuwar mahaifinta, Alhaji Sani Baban Koko.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Mai Martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya naɗa Alh. Bashir Yusuf Madaki a matsayin Sabon Dagacin Garin Kenfawa.
Fitaccen malamin addinin musulunci daga Kano, Sheikh Dr. Bashir Aliyu Umar ya zama sabon shugban Majalisar Shari'ar Musulunci ta Najeriya watau SCSN.
Majalisar Zartarwar Kano ta amince da Naira biliyan 51.5 don gudanar da ayyukan more rayuwa, ciki har da gyaran tituna da sabunta wutar lantarki.
Jihar Kano
Samu kari