Jihar Kano
Rikicin cikin gida a NNPP ya kara ta’azzara a Kano, inda manyan jiga-jigan jam'iyyar suka rabu da Kwankwaso, ciki har da Alhassan Rurum da Madakin Gini.
Ɗan Sarki Muhammadu Sanusi II wanda kuma shi ne Tafidan Kano, Adam Lamido Sanusi ya kai ziyara ta musamman ga shugaban APC a jihar, Hon. Abdullahi Abbas.
Wata amarya, Saudat ta kashe angonta Salisu a Kano ta hanyar daba masa wuka a wuya bayan aurensu na kwanaki 9. An ce ma'auratan sun yi auren soyayya ne.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya isa kasar Tunusia domin hhalartar babban taron tattali na FITA2025. TYa samu rakiyar Sarkin Shanun Kano da Jarman Kano.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada Malam Haladu Mohammed Mai Ba da Shawara kan Inganta Ilimi. Wannan nadin na daga cikin matakan gwamnati inganta ilimi.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin kafa da hukumar samar da wutar lantarki da za ta amfani jihohin Arewa da suka hada da Kano, Katsina da Jigawa.
Kotun shari'ar Musulunci ta saurari karar mata da miji da aka gurfanar a gabanta bisa zargin auren maza biyu lokaci guda ba tare da saki ba a jihar Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta ba kananan hukumomi 44 da ke fadin jihar umarnin fitar da kudade domin gyarawa tare da sayo sababbin motoci ga masarautar Kano.
Mai martaba sarki Muhhammadu Sanusi II ya halarci taron nadin Khalifan Tijjaniyya a kasar Burkina Faso. Sarkin ya gana da gwamnan jihar Abia, Alex Otti.
Jihar Kano
Samu kari