Jihar Kano
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya tabbatarwa Shugaba Tinubu cewa ba zai ketare doka ba a aikinsa na shugaban Majalisar gudanarwar FAAN.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta ba Abdullahi Ganduje mukami a hukumar FAAN. Ganduje zai rike mukamin ne bayan a jiye shugabancin jam'iyyar APC na kasa.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa, Ahmed Musa ya karyata rade-radin cewa ya raba motoci masu tsada ga 'yan wasan Kano Pillars bayan nada shi shugaba.
Hadimin tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje mai suna Aminu Dahiru Ahmad ya ce za su rama abin da Bola Ahmed Tinubu ya musu a APC a jihar Kano.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana cewa ba haka kurum magoya bayansa suka tada rigima a fadar Kofar Kudu ba, tilasta masu aka yi su kare kansu.
Daya daga cikin bayi a fadar Sarki Sanusi II, Usman Sallama Dako ya koka kan yadda iyalansa ke fuskantar tozarci, yana zargin Sarki da rashin adalci da tausayi.
Kungiyoyin fararen hula a Kano sun nuna ɓacin ransu kan farmakin da magoya bayan Aminu Ado Bayero suka kai fadar Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II.
Bayan rigima ta barke tsakanin magoya bayan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero, basaraken ya bar Najeriya zuwa Afrika ta Kudu domin halartar taro.
Mai girma gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Mai Martaba Sarkin Lafia, Sidi Muhammad Bage a matsayin sabon shugaban Jami'ar Northwest (Chancelor).
Jihar Kano
Samu kari