Jihar Kano
Gwamnan jihar Kano, Abba.Kabir Yusuf, ya raba tallafi ga mutanen da ke tsarw a gidajen gyaran hali a jihar. Gwamna Abba ya ba da kayan abinci da ga fursunonin.
Yayin da Kano ke neman masu zuba hannun jari domin inganta kasuwanci, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya kai ziyara sashin jirage na kamfanin Overland Airways.
Sanata Barau Jibrin ya karbi tsofaffin kansilolin jihar Kano da suka fito daga Sumaila zuwa APC. Sanata Kawu Sumaila ne ya jagorance su komawa APC a Abuja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanya ranar 20 ga watan Mayu, 2025 a matsayin ranar da za ta yi hukunci a shari'ar fitacciyar ƴar TikTok, Murja Kunya.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya nada Alhaji Jamilu Sani Umar a sabon dagaci a garin tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje. wanda aka nada dan uwan Ganduje ne.
A wannan labarin, za ku ji cewa kwacen waya da hare-haren 'yan daba suna neman wurin zama a Kano, kuma jama'a sun bayyana irin fargabar da suke ciki.
Wata babbar kotun jihar Kano ta yi hukunci kan bukatar da Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar a gabanta a shari'arsa da gwamnatin Kano kan zargin cin hanci.
Bayan dawowar Sarki Sanusi II daga kasar Tunisia, Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya samu halartar gagarumin taro da ake yi a jihar Lagos.
Za ku ji cewa jami’ar Maryam Abacha ta rufe dakunan kwanan dalibai mata biyu a Kano bisa zargin lalata da kin bin doka, tare da gargadi ga dalibai da iyayensu.
Jihar Kano
Samu kari