Jihar Kano
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ce ba zai amince da dukan mata ba, yana mai kira ga malamai da gwamnati su kawo karshen cin zarafin mata da ake yi a Kano.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano, ta yanke hukunci kan karar da APC ta shigar da ke neman dakatar da ba kananan hukumomin Kano kudade.
Najeriya ta rasa manyan shugabannin al'umma aƙalla bakwai a asibitoci daban-daban a birnin landan na ƙasar Birtaniya, mun tattaro maku jerin sunayensu.
Na kusa da Abdullahi Ganduje ya ƙaryata rahotannin da ke yawo cewa an kwantar da tsohon shugaban APC a wani asibiti da ke birnin London a Birtaniya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf bai ji daɗin rashin zuwan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu giɗan gwamnatin Kano ba lokacin da ya je ta'aziyyar Aminu Ɗantata.
A labarin nan, za a ji cewa bayanai sun bayyana a kan dalilin da ya sa tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje bai samu damar tarbar Bola Tinubu a Kano ba.
A jiya Juma'a 18 ga watan Yulin 2025, Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci bude sabon masallacin Jumu’a a Zawaciki da ke jihar Kano.
An shiga alhini a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano lokacin da wasu matasa suka faɗa magudanar ruwa da aka toshe, an rasa rayuka huɗu a ibtila'in.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ziyarar da ya kawo saboda rasuwar hamshakin dan kasuwa, Alhaji Aminu Dantata.
Jihar Kano
Samu kari