Jihar Kano
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yinmaraba da wasu mambobin tafiyar Kwankwasiyya da suka koma jam'iyyar APC a jihar Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta ja hankalin mutane su yi taka tsan-tsan wajen layya, su tabbata sun yanka dabbobi musu lafiya don gujewa ɗaukar cututtuka.
A labarin nan, za a ji yadda mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya ziyarci iyalan wadanda suka rasu daga tawagar yan wasan jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin yan wasan Kano da ta tsira a hatsarin motar da ya kashe mutum 22 ta bayyana abin da take zaton ya jawo matsalar.
Rundunar ƴan sanda ta jaddada cewa haramcin hawan sallah da ta ƙaƙaba tun karamar sallah yana nan daram saboda barazanar tsaron da ake hange tana nan.
Wasu 'yan daba dauke da makamai sun kai farmaki kan wani ofishin hukumar NSCDC da ke jihar Kano. Sun kai harin ne bayan an kashe wani mai satar waya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da wakilan Tarayyar Turai (EU) domin hadin gwiwa kan ilimi da makamashi. Abba Kabir ya nemi karin hadin gwiwa da EU.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyarar ba zata wajen da ake dafa abincin mahajjatan Kano domin duba ingancin abincin da ake dafa wa 'yan Kano a Saudiyya.
A wannan labarin, za ku no cewa wasu kungiyoyin yan daba sun afkawa DPO a jihar Gombe lokacin da yake tsaka da sasanta su don tabbatar da zaman lafiya a tsakaninsu.
Jihar Kano
Samu kari