Jihar Kano
A labarin nan, za a ji yadda bidiyon da fitaccen ɗan gwagwarmaya, Ɗan Bello ya wallafa a shafin Facebook ya kai ga gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa hankalin wasu mazauna Kano ya fara kwanciya bayan hukumomi sun gano mesar da ta tsere daga gidan tsohon Akanta Janar na ƙasa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Jigawa sun kama wasu mutane da ake zargi suna da alaka da safarar makamai daga Jos a Filato zuwa Kano da Jigawa da bindigogi.
Masu ruwa da tsaki a al'ummar Arewa maso Yamma sun miƙawa kwamitin Majalisar Dattawa buƙatarsu ta ƙara kirkiro sababbin jihohi takwas a yankinsu.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin jaridu, Abdulaziz Abdulaziz ya musanta zargin cewa gwamnatin Tinubu tana nunawa Arewa wariya wajen ayyuka.
A labarin nan, za a ji cewa Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Bichi, Hon Abubakar Kabir Bichi ya bayyana cewa sai da ilimi za a iya yakar jahilci da koma baya.
Jarumar Kannywood, Nusaiba Muhammad Ibrahim wacce aka fi sani da Sailuba, ta ce musuluntar wata ce ta ja hankalinta zuwa fim duk da dai daman tana sha'awa.
A labarin nan, za a ji cewa wasu masana a fannin siyasa sun bayyana cewa jam'iyyun adawa da dama na marmarin Rabi'u Musa Kwankwaso ya dawo cikinsu.
A labarin nan, za a ji jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon ɗan takarar jam'iyyar, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alfahari da yadda tafiyarsa ta tumbatsa a Kano.
Jihar Kano
Samu kari