Jihar Kano
Maryam Shettima ta bayyana cewa ba ta yi mamaki da ta samu labarin shugaban APc na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus, ta ce haka rayuwa take.
Wakilan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da suka hada da Badaru Abubakar, Aminu Daurawa sun isa Madina jana'izar Aminu Alhassan Dantata a Saudiyya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban jam'iyyar hamayya ta NNPP, Hashimu Dungurawa ya ce Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus ne saboda karbar na goro.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, Gwamnan Jigawa, Umar Namdi, Sanusi II sun tafi Madina jana'izar Dantata tare da tawaga mai karfi da ta hada da tsohon gwamnan Jigawa
Wani jigo a jam’iyyar APC a Kano, Alhaji Alhassan Yaryasa ya yi magana bayan Abdullahi Ganduje ya yi murabus inda ya ce hakan da ya ba karamar dabara ba ce.
Hukumomin Saudiyya sun amince a binne Alhaji Aminu Dantata a Madina ranar Litinin, bayan rasuwarsa yana da shekaru 94, an yi masa jana'izar Ga'ib a Kano.
Ana cigaba da samun bayanai bayan tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga shugabancin jam'iyyar inda ake neman a maye gurbinsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar sun yi jimamin rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata. Dantata ya rasu a Abu Dhabi yana da shekara 94.
Marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya taba bayyana cewa yana fatan cikawa da imani idan lokaci ya yi. Ya yi maganar ne shekara biyu kafin rasuwar shi.
Jihar Kano
Samu kari