Jihar Kano
A labarin nan, za a ji yadda shugabannin duniya da na kasar nan suka fara tura sakon ta'aziyya ga Najeriya da iyalan Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Wasu daga cikin ma’aikatan fada tara sun shigar da kara a kotu kan korarsa daga gidan fadar Sarki Sanusi II da rusa gidajensu ba tare da izini ba a Kano.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a sassa da dama na Najeriya yau Lahadi, inda ta bukaci jama’a su shiryawa haɗarin ambaliya da iska mai ƙarfi.
Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi ya halarci gasar wasan polo da bankin Access ya shirya na 2025 a ƙasar Ingila, ya haɗu da Thomas Tuchel.
Jihar Kano ta ɓukaci Majalisar Wakilai ta duba yiwuwar ƙara jiha 1 da sababbin kananan hukumomi 26 daga cikin 44 da ake da su, jihar na da faɗin ƙasa da jama'a.
Ɗan Bello ya yi magana bayan kama shi da aka yi a Kano inda ya ce bai yi mamakin kame shi ba, yana kira ga jama’a da su kwantar da hankali, yana cikin koshin lafiya.
Rahotanni daga filinin jirgin Malam Aminu Kano, sun nuna cewa wasu jami'an tsaro daga Abuka sun kama Bello Galadanchi, wanda aka fi sani da Ɗan Bello a Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya samu lambar yabo a Birtaniya. An ba Abba Kabir lambar yabo ne a birnin London kan samar da abubuwan more rayuwa.
Tsohon sanata daga Ekiti, Mista Ojudu ya bayyana cewa abin da matukar mamaki da al'ajabi yadda Ganduje ya dawo siyasa ƙasa da mako 2 bayan ya ce ba shi da lafiya.
Jihar Kano
Samu kari