Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa iyaye mata da ƴan mata, musamman mazauna kofar mata a Kano sun bazana domin zanga-zangar adawa da yawaitar faɗan daba.
Wasu rahotanni sun sake fitowa daga hukumar tsaro ta DSS game da Kwamishinan sufuri na Kano, Ibrahim Namadi bayan belin dilan kwaya da ake zargi a jihar.
Tsohon hadimin tsohon shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya zargi shugaba Bola Tinubu da nuna wariya ga yankin Arewa.
Hukumar ba da agajin gaggawa watau NEMA ta bayyana illar da ambaliyar ruwa ta yi a jihohi 19, akalla mutane 165 suka rasa rayukansu a shekarar 2025.
Shahararren mawakin siyasa a Najeriya, Dauda Kahuta Rarara ya ce yana da ikon yanke hukunci kan ko amaryarsa Aisha za ta ci gaba da waka ko ta zauna a gida.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya Nasir Gawuna, ya naɗa Air Vice Marshal Saddiq Ismaila Kaita (mai ritaya) a matsayin shugaban Majalisar Gudanarwa ta BUK.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta caccaki PDP tare da zargin cewa ita ce ta lalata abubuwa da dama a jihar tun a shekarun baya.
Kwamishinan zaɓe REC na hukumar INEC ta ƙasa mai kula da Kano, Abdu Zango ya bayyana cewa babu tanadin kalmar zaɓen da bai kammalu ba a kundin dokar zaɓen Najeriya.
Dan Majalisa mai wakiltar Ƙiru da Bebeji, Abdulmumini Ƙofa ya bayyana cewa jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ne kaɗai zai iya yanke shawara kan sauya sheƙa zuwa APC.
Jihar Kano
Samu kari