Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa bayan daga likkafar tsohon shugaban hukumar, Abba Kabir Yusuf ya nada Dr. Suraj Sulaiman jagorancin hukumar kiddiga ta Kano.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska daga Litinin zuwa Laraba a sassan Najeriya, ta yi gargadi kan yiwuwar ambaliya a Kano, Bauchi da jihohin Arewa hudu.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen da su mallaki tashar tsandauri ta Kano sun bayyana abin da su ka sani a kan hannun jarin gwamnatin jihar a kamfaninsu.
A labarin nan, za a ji yadda iyalan wani dan kwangila da ya rasu su ka bibiyi hakkinsu daga gwamnatin Abba Kabir Yusuf, wanda su ke bin gwamnatin Ganduje.
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta jihar Kano, PCACC ta fara binciken Abdullahi Umar Ganduje kan zargin badakalar Naira biliyan hudu a jihar.
Gwamnatin jihar Kano ta bakin majalisar Shura ga gargadi malaman addini kan yin magana dangane da binciken da ake yi kan Sheikh Lawan Shu'aibu Abubakar.
Babban Fasto a cikin addinin Kirista, Elijah Ayodele ya yi hasashe game da wasu gwamnonin adawa da za su iya komawa APC inda ya gargadi Bola Tinubu.
Lauyan Gwamnatin Kano, AbdulKarim Maude, ya nuna damuwa kan rashin ganin yan sanda a ranar yanci inda ya ce hakan zagon kasa ne ga ikon Gwamna Abba Kabir.
Rundunar Yan Sandan Kano ta kama wani matashi dan shekara 27 da ake kira Yello bisa zargin hannu a aatar basarake da masa fashi tun shekarar 2023.
Jihar Kano
Samu kari