Jihar Kano
An kammala tare da sanar da wadanda suka zama zakarun kasa a gasar karatun Alkur'ani ta kasa da aka gudanar a jihar Borno, yar Kani da da dan Borno sun yi nasara.
Malaman Musulunci a Kano sun yi wa Amurka zazzafan martani kan tsoma baki game da Sharia'ar Musulunci da hukumar Hisbah. Za a fara alkunut a jihohi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar hamayya ta APC ta ji zafin sauyin sheka daga wasu daga cikin 'ya'yanta ke yi zuwa wadansu jam'iyyun hamayya a kasar nan.
Tsofaffin yan majalisar tarayya daga Kano sun amince Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara takwas a mulki, sun giyi bayan Sanata Barau ya zama gwamnan Kano.
A labarin na, za a ji Barista Abba Hikima da Dr. Bello Galadanchi na ci gaba da bibiyar batun N-power a kotun ma'aika domin kwato hakkin matasan Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta kasa, NLC ta samu damar ganawa da wakilan Shugaba Bola Ahmed Tinubu game da zanga-zangar da suka shirya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya biya bashin da tsofaffin kansiloli suka biyo. Biyan bashin na zuwa nw bayan sun dade suna jiran hakkinsu.
Jihar Kano
Samu kari