Jihar Kano
Tashsar tsandaurin Dala ta fitar da rahoto kan zargin Abdullahi Ganduje da iyalansa da mallakar wani sashe na tashar da aka yi. Ta ce bita da kullin siyasa ne.
Bayan murabus din ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, wannan rahoto ya yi bincike kan ministocin da suka yi murabus ko kuma Bola Tinubu ya sallame su.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabda da kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ke yi wajen farfado da tattalin arziki.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa gwamnati mai ci ta fara daukar matakan da tun sama da shekara 10 ya hasko su don gyara tattalin arziki.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa, NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale Usman ya amsa gayyatar hukumar EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 50 a Hajjin 2025.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan rikicin Dangote da PENGASSAN. Sanusi II ya nuna cewa dole ne a kare matatar saboda muhimmancinta ga kasa.
A labarin nan, za a ji cewa jihar Kano ta kara zarra a tsakanin takwarorinta, inda ta samu tara kudin shiga da ya ninka zuwa 100% daga abin da aka tara a baya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce shekarar 2027 ta Allah ce, kuma ba zai bari barazana ta siyasa ta hana shi ci gaba da ayyukan alheri ba a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta aika da fitaccen dan TikTok, Ashiru Idris a gaban kotu bisa zargin yada bidiyon fitsara.
Jihar Kano
Samu kari