Jihar Kano
Hukumar zabe mai zaman kanta ta fitar da adadamin mutanen da suka yi rajista domin mallakar katin zabe a cikin mako biyu da fara rajistar ta yanar gizo.
Jigon APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi ikirarin cewa daga nan zuwa karshen 2025, manyan yan Arewa za su kara gamsuwa da mulkin Tinubu ta hanyar komawa APC.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf zai kaddamar da Majalisar Shura da ake sa ran zai taimaka wa gwamnatin wajen gano matsalolin jama'a.
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu masu garkuwa da mutane a jihar Kano. An kama su bayan wanda suka sace ya gane daya daga cikin masu garkuwa da mutanen.
'Yan gwagwarmaya da dama a Najeriya sun buga shari'a da hukumomin gwamnati a lokuta daban daban, Jafar Jafar, Omoyele Sowore, Hamdiyya Sidi, IG Wala na cikinsu
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa daga tushe ya fara neman kudi har ya kai ga nasarar da ya samu ta zama wanda ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika, bai ci gado ba.
A labarin nan, za a ji yadda jami;an NDLEA su ka samu nasarar kama wani matashi da miyagun kwayoyi a motar da ta daukao kaya daga Legas zuwa Maiduguri a hanyar Kano.
Yayin da ake maganar hada kan malaman Izalah da darika, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana matsayarsa kan lamarin a faifan bidiyo inda ya soki shirin.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama masu garkuwa da mutane tare da bindiga 8 da sauran kayan maye da yan daba a watan Agustan shekarar 2025 da ya wuce.
Jihar Kano
Samu kari