Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kashe gobara ta Kano ta tabbatar da afkuwar wata mummunan gobara da ta jawo asarar makuda kudi ga yan kasuwa a jihar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau murnar cika shekara 70 a duniya, ya tuna gudummuwar da ya bayar.
Shugaban Majalisar Malaman musulunci a Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce addu'a za ta kai waraka daga tashin hankalin da aka shiga kan barazanar Amurka.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari wani kauyen jihar Kano. Sun sace mata biyar ciki har da masu shayarwa. Mutane sun fara guduwa daga Shanono.
Ƙungiyar Katsina United ta karyata rahoton da ke cewa magoya bayanta sun mamaye fili yayin wasan su da Barau FC a Katsina inda suka hallaka dan wasa.
Kungiyar yan shi'a watau IMN ta gudanar da zanga zangar lumana a Kano domin nuna adawa da kalaman shugaban Amurka, Donald Trump kan batun kisan kiristoci a Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya ta musanta zargin da ake yadawa mai cewa ta ki tantanci shugaban hukumar NERC bayan ta karbi cin hancin Dala biliyan 10.
Mutanen wasu kauyuka a jihar Kano na fuskantar matsalar hare-haren 'yan bindiga. Lamarin ya tilasta musu tserewa daga cikin gidajensu don neman mafaka.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya caccaki Shugaban Amurka Donald Trump bisa kalamansa kan Najeriya, yana mai cewa sun sabawa dokokin duniya.
Jihar Kano
Samu kari