Jihar Kano
Kwamishinan yada labaran jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewa da shi ne mataimakin gwamna da bai yarda da sauya sheka ba da ya yi murabus.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa nan gaba kadan za a kawo karshen rikicin masarautar Kano tsakanin sarakuna Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta kama wani matashi bisa zargin lakadawa mahaifiyarsa duka da mallakar bindiga ba bisa ka'ida ba. An kama matashin ne bayan ya gudu
Wata kungiyar magoya bayan Shugaba Tinubu da ke tallata manufofinsa ta bayyana dawowar gwamnan Kano APC a matsayin wani karin karfi da jam'iyya mai mulki.
Fitaccen lauyan nan dan asalin Kano, Abba Hikima ya bayyana damuwarsa kan yiwuwar rufe kararrakin da aka shigar kan zargin Ganduje da mutanen da sace kudin talakawa.
Jam'iyyar APC da Abdullahi Umar Ganduje sun yi martani kan cewa Abba Kabir Yusuf ba zai yi nasara ba a zaben 2027. Ganduje ya ce Allah ne ke ba da mulki a mutum ba.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke Ahmad Rabiu, daya daga cikin wadanda za su ba da shaida a shari'ar tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje.
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan Kano, Murtala Sule Garoya ce matakin da Abba Kabir Yusuf ya dauka na sauya sheka zuwa APC, ya ce hakan zai amfani jihar.
Dambarwar siyasar jihar Kano na kara zafi, hadimin gwamna Abba ya yi barazanar tona asirin wadanda suka ci amanar kanWa a badakaloli daban-daban.
Jihar Kano
Samu kari