Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar ya bayyana cewa akwai bukatar a tabbatar wa kananan hukumomin yancin kansu don kawi ci gaba.
Wata Kungiyar siyasa a jihar Kano da ta kunshi malaman Musulunci sun yi karatun Alkur'ani mai girma saboda samun nasara a zaben 2027 ga Bola Tinubu da Barau Jibrin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NDLEA reshen jihar Kano ta yi gam da katar da buhunan wiwi a wajen ceton wasu da hadarin mota ya rutsa da su a hanya.
A labarin nan, za a ji yadda NNPP ta bayyana illar da ta hango, wanda ya tilasta mata korar wasu daga cikin ƴan majalisa da su ka ci zaɓe a inuwar jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta karyata cewa ta tsare wani dan jarida AbdulAziz Aliyu bisa zargin yada labari ba daidai ba a jihar.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa yawan mata masu rauni ya sa har yanzu wasu ba su samu tallafin N50,000 kamar yadda aka tsara ba, amma ta ce koma zai samu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta bi duk matakan da suka dace domin gani mahajjacin Kanonda ya bata a Saudiyya yayin aikin hajji.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce wahalhalu da kalubalen da su ka biyo bayan zaben 2023 sun kara masa jajircewa wajen cika alkawarin da ya dauka.
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ziyarci shugaban Malaman Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir kan rasuwar Saidu Hassan Jingir a Filato.
Jihar Kano
Samu kari