Jihar Kano
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana shirin kafa sabuwar kungiyar tsaro mai kama da Hisbah domin daukar ma’aikatan da gwamnatin yanzu ta kore su.
Kungiyar tarayyar Turai (EU) ta halarci wani taro domin karfafa mata a jihar Kano. EU ta goyi bayan shirin farfado da kamfanonin yadi a Kano wajen karfafa mata.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ja ragamar taron jiga-jigan jam'iyya don tsara dabarun tunkarar zaɓen 2027.
Karamin ministan gidaje, Abdullahi Ata ya mayar da martani ga gargadin APC a Kano, yana cewa maganganunsa ko kusa ba su saba ka'ida da dimokuraɗiyya ba.
Jihar Kano ta shiga layin jihohin da suka taba gabatar da kasafin kudi na sama da Naira tiriliyan guda, jihar Legas ce ke ke jan ragama inda ta haura N3trn.
Jam'iyyar APC ta gargadi ministan gidaje, Yusuf Ata kan tallata takarar Sanata Barau Jibrin a Kano a 2027. Shugaban APC ya ce za su iya daukar mataki a kansa.
'Yan jam'iyyar NNPP 774 ne suka sauya sheka a jihar Kano suka koma APC a gundumar Rimin Gado. Alhaji Rabiu Bichi ne ya karbe su yayin sauya shekar da suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta sami nasarar inganta kudin shiga da ta ke samu a hukumar KANGIS daga Naira miliyan 50 zuwa Naira miliyan 750 a wata.
A labarin nan, za a ji cewa cocin katolika da ke jihar Neja ya fara fitar da bayanai a kan daliban da wasu 'yan bindiga suka sace a marakantar St. Mary.
Jihar Kano
Samu kari