Jihar Kano
Ana hasashen wasu abubuwa da dama za su faru a siyasar Kano idan har Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam'iyyar APC mai mulki ya hadu da Abdullahi Ganduje.
Kwamitin Shura na Kano wanda ya kunshi manyan malamai masu mutunci ya bayyana cewa zai gayyaci masu korafe-korafe da Sheikh Lawal Triumph don gabatar da hujjoji.
Kwamitin Malamai masu da'awar sunnah sun nemi a saka doka domin hana mutane gama gari zargin jama'a da batanci a jihar Kano. Sheikh Gadon Kaya ne ya yi bayanin
Hukumar hasashen yanayi ta kasa ta bayyana matakan kariya da ya kamata jama'a su dauka yayin da ake hasashen ruwan sama mai dauke da araduwa a jihohi.
A labarin nan, za a ji yadda wani rahoto ya bayyana cewa gwamnatin Kano ta fassarar wasu kalaman hukumar NECO ba daidai a kan sakamakon NECO ba daidai ba.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya soki salon mulkin Abba Kabir Yusuf inda ya ce yana kashe kudi sosai kuma yana kame kame wajen mulki.
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata cewa ya fara tattaunawa da shugaban APC na kasa domin sauya sheka. 'Yan APC a Kano ne suka fadi hakan.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC a jihar Kano, Ahmed Aruwa ya bayyana cewa ba za su yarda da sharudan da Rabiu Kwankwaso zai kafa wajen sauya sheka ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fara gana wa da APC bayan ya ce za su iya shiga jam'iyyar da sharadi.
Jihar Kano
Samu kari