Jihar Kano
Bashir Ahmad ya magantu kan rikicin siyasa a Kano bayan zargin yiwuwar sauya shekar gwamna zuwa APC inda ya yi gargadi kan matsalar rashin tabbas da ake fama da ita.
Gwamnatin Kano ta karyata wani rahoto da ya ce Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin dakatar da harkokin gwamnati a jihar. Ta ce komai na tafiya lafiya.
Babban jami'in kula da walwala na tafiyar Kwankwasiyya, Saddam Sani Umar, ya bayyana cewa sauya shekar Gwamna Abba Kabir zuwa APC ba za ta jawo asara a Kwankwaso ba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sanda a Kano ta samu nasarar kama wasu kaya da suka hada da bama-bamai, abin tashin bam da miyagun kwayoyi.
Abdulmajeed Kwamanda na APC a Kano ya zargi jam'iyyar da rashin girmama 'ya'yanta, yana mai jaddada goyon bayan Sanata Barau Jibrin wajen zaben 2027.
Limaman Najeriya sun taru a Kano domin neman taimakon Allah kan tabarbarewar tsaro da matsalolin siyasa, suna yi addu'a domin samar da zaman lafiya a ƙasa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta bayyana fatan da ta ke da shi a kan maganar sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara ganawa da manyan kusoshin jam'iyyar APC na jihar Kano bayan zamansa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sha ruwa.
A labarin nan, za a ji cewa Sarki Muhammadu Sanusi na II ya samu gurbin karatun karatun lauya a bangaren shari'ar Musulunci a jami'ar Northwest da ke Kano.
Jihar Kano
Samu kari