Jihar Kano
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu kauyukan jihar Kano. Tsagerun 'yan bindigan sun yi awon gaba da mutane masu yawa daga gidajensu.
Gwamnatin Kano ta yi magana bayan korafi game da sake bullar 'yan acaba a jihar bayan hana su. Masu korafi sun nemi hana acaba saboda bullar rashin tsaro a Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce suna cigaba da da saka ido kan tsaron Kano bayan fara kai harin 'yan bindiga. Ya ce ba wata babbar barazana ake ciki ba.
Sojojin Operation MESA sun ceto mutum bakwai bayan harin ’yan bindiga a Tsanyawa, jihar Kano, yayin da ake zargin miyagun sun tsere zuwa wani gari a Katsina.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya nuna takaicinsa kan harin 'yan bindiga a Kano. Ya bukaci jami'an tsaro su tashi tsaye.
'Yan bindiva dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kano. Tsagerun aun yi kisa tare da sace wasu mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Wata mummunar gobara da ta tashi ta ƙone shaguna 529 a kasuwar Shuwaki, a Kano, yayin da wani hatsarin tankar mai ya hallaka mutum 3 a Kura cikin kwana guda.
Tsohon shugaban APC kuma tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa gwamnatin Abba ta gaza shiyasa take nema. Wanda za ta dorawa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Hukumar Tallace-Tallace da Saka Alamu ta Kano, Kabiru Dakata ya zargi tsohon gwamna Abdullahi Ganduje da yi wa Kano zavin kasa.
Jihar Kano
Samu kari