Jihar Kano
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Hamshakin attajiirn nan, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa ya rubuta wasiyya ya barwa iyalansa kan abin da za a ware wa gidauniyarsa idan ya koma ga Allah.
Yunkurin Dr. Abdullahi Umar Ganduje na kafa sabuwar Hisbah mai zaman kanta ya tayar da ce-ce-ku-ce, yayin da wasu ’yan siyasa ke barazanar kai batun kotu.
Gwamna Baba Kabir Yusuf ya amince da nadin Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin shugabar jami'ar Northwest ta Kano bayan ta cika sharuddan tantancewa.
Gwamnatin Abba Yusuf za ta dauki karin malamai 4,000 domin rage cunkoso da inganta karatun firamare, tare da magance matsalar rashin zuwan yara makaranta.
Kungiyar lauyoyin Kano ta shigar da korafi gaban shugaba Bola Tinubu da NSA, Nuhu Ribadu game da shirin Abdullahi Ganduje na kafa sabuwar Hisbah a Kano.
Kano ta shiga gaban sauran jihohin Najeriya bayan kungiyar gwamnoni ta yaba mata kan ware fiye da N400bn—kashi 30% na kasafin 2026—don inganta ilimi da gyare-gyare.
Tsohon kwamishinan Kano, Muaz Magaji ya soki shirin kasa sabuwar Hisbah da Abdullahi Ganduje ke shirin yi a Kano. Ya ce Ganduje zai kawo fitina a Kano da Arewa.
Kungiyoyin matasan Arewa a jihar Kano sun soki yunkurin kafa sabuwar Hisbah da za ta dauki jami’an da aka sallama, suna cewa hakan barazana ne ga doka.
Jihar Kano
Samu kari