Jihar Kano
A 'yan kwanakin nan, an samu karuwar cece-kuce a Jihar Kano a kan batutuwa uku da su ka bata wa jama'a da dama rai, daga cikinsu, har yanzu ana batun Malam Triumph.
Sheikh Dr Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bukaci gwamnatin Kano ta fita daga hayaniyar addini da ake game da batun Sheikh Lawal Triumph da aka shigar mata.
Tsohon dan majalisar da ya wakilci Shanono/Bagwai a Kano, Hon. Farouk Lawan ya gode wa shugaban ƙasa Bola Tinubu bisa afuwar da ya yi masa da wasu mutane.
An shiga jimami a jihar Kano bayan tabbatar da rasuwar fitaccen malamin addini, Malam Kabiru Ibrahim Madabo, wanda ya rasua yau Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025.
A labarin nan, za a ji cewa wani 'dan jarida a Kano, Mr. Alkazim Kabir ya shiga komar hukumar ICPC kan zargin damfarar jama'a da sunan 'yan siyasa.
Tashsar tsandaurin Dala ta fitar da rahoto kan zargin Abdullahi Ganduje da iyalansa da mallakar wani sashe na tashar da aka yi. Ta ce bita da kullin siyasa ne.
Bayan murabus din ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, wannan rahoto ya yi bincike kan ministocin da suka yi murabus ko kuma Bola Tinubu ya sallame su.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabda da kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ke yi wajen farfado da tattalin arziki.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa gwamnati mai ci ta fara daukar matakan da tun sama da shekara 10 ya hasko su don gyara tattalin arziki.
Jihar Kano
Samu kari