Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf zai tashi tawaga domin ta sanar da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso matsayarsa na koma wa APC.
Yayin da ake shirin karbar Abba Kabir zuwa APC, teloli da ’yan kasuwar yadudduka a Kano na samun cunkoson aiki bayan karuwar bukatar kayan jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sa labule da yan majalisun jiha, sun yanke ranar da zai tattara ya bar NNPP zuwa jam'iyyar APC.
Jam’iyyar APC a Kano ta tanadi katin mamba mai lamba 001 domin Gwamna Abba Kabir Yusuf yayin fara rajistar kati, tare da jinkirin gudanar da aikin.
Lauya a Kano ya nuni da cewa kiran a gaggauta hukuncin kisa ga masu laifi ya saɓa wa doka, yana mai cewa dole ne a bar shari’a ta bi ƙa’ida a dukkan matakai.
Yan uwan Fatima Abubakar da aka hallaka na nuna damuwa kan yi musu gani-gani da fuskantar kyama yayin zaman makoki bayan kisan gilla da ya yi sanadin mutane bakwai.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana dalilin da ya sanya ya koma karatu a jami'a. Ya ce yana da dadadden burin ganin ya yi karatu a fannin shari'a.
Kotu ta tura malamin Musulunci, shugaban tsagin Darikar Qadiriyya, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari gidan gyaran hali kar karkatar da fili bayan gaza cika sharudan beli.
A labarin nan, za a ji cewa APC reshen jihar Kano ta fara yi wa magoya bayanta rajista duk da har yanzu Gwamna Abba Kabir Yusuf bai sauya sheka ba.
Jihar Kano
Samu kari