Jihar Kano
'Yan kwadago sun yi zanga-zangar adawa da rashin tsaro a Kano, Abuja, Lagos, Sokoto, Anambra, Rivers da wasu jihohin Najeriya. NLC ta bukaci a magance rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiyar matasa daga kananan hukumomi 44 na jihar Kano suka fara neman Barau I Jibrin ya yi takarar gwamna a 2027.
Naziru Sarkin Waka ya taya Rarara murnar samun sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa da Sarkin Daura ya nada shi. Naziru ya fadi bambancin Sarkin Waka da Sarkin Mawaka.
A labarin nan, za a ji yadda matan Ladanin Kano suka shiga mawuyacin hali bayan sun ga gawar Mai gidansu da aka kashe a bakin Masallaci da Asubahi.
Abdullahi Umar Ganduje ya dakatar da kafa Hisbah mai zaman kanta a jihar Kano. An dakatar da Hsibar Ganduje ne bayan zama da DSS da 'yan APC a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin jagororin AADC a Kano, Ibrahim Ali Amin ya fusata bayan Ganduje ya ki jin magana game da kafa Hisbah Fisabilillahi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
An shiga firgici a Hotoro Maraba, Kano, bayan wani matashi ya kashe ladan masallaci a sallar Asuba, lamarin da ya sa ‘yan sanda suka mamaye yankin.
Rundunar sojojin kaa da hadin guiwar sojojin sama da yan sanda sun ceto uku daga cikin mutane biyar da yan bindiga suka sace a yankin Gwarzo, Kano.
Jihar Kano
Samu kari