Jihar Kano
Wanda ya kafa jam'iyyar NNPP, Dakta Bonieface Aniebonam, ya bayyana cewa gwamnan Kano, Mai girma Abba Kabir Yusuf bai yi murabus daga jam'iyyar ba.
Jihar Kano ta sha fuskantar kisan gilla a shekarun baya, lamarin da ya janyo hankalin al’umma sakamakon yadda ake aikata su, musamman a cikin gidajen jama’a da rana.
Dan jam'iyyar APC, Dan Bilki Kwamanda ya yi kira ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya dauki Sanata Barau Jibrin domin kifar da Abba Kabir Yusuf a zaben 2027.
Shugabar kungiyar ALGON ta jihar Kano, Hajiya Sa'adatu Soj, ta yi murabus daga jam'iyyar NNPP. Ta bayyana dalilin da ya sanya ta dauki wannan matakin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana cewa ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga jam'iyyar NNPP bai nufin an rabu da Kwankwasiyya.
Jagoran NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya bayyana cewa sun san masu zuba Abba Kabir Yusuf ya rabu da Rabiu Kwankwaso bayan shekaru suna alaka tare.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa 'yan majalisar wakilai takwas ne daga Kano suka fita daga jam'iyyar NNPP tare da gwamna Abba Kabir Yusuf a ranar Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa Sunusi Kwankwao, mashawarcin Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da ajiye mukaminsa daga gwamnatin Kano bayan sauya shekar Abba.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya gargadi Abba Kabir Yusuf kan cin amanar Rabiu Kwankwaso ya ce zai gani a kwaryarsa.
Jihar Kano
Samu kari