Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa rikakken dan daba mai shekaru 26 ya fada hannun rundunar sandan Kano, Abba Fiya ya fadi mutanen da ya kashe a jihohi uku.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NNPP na iya fuskantar karin matsala bayan tsagin su Mas'ud Doguwa ya yi tir da baban taronsu na kasa.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
An samu asarar dukiya mai tarin yawa bayan da gobara ta lakume wata babbar kasuwa a birnin Kano. 'Yan kasuwar sun nemi gwamnati ta kawo musu dauki
A labarin nan, za a ji gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf da tsohon gwamna kuma jagoran NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso sun ja hankalin Shugabannin jam'iyya na ƙasa.
An kammala tare da sanar da wadanda suka zama zakarun kasa a gasar karatun Alkur'ani ta kasa da aka gudanar a jihar Borno, yar Kani da da dan Borno sun yi nasara.
Malaman Musulunci a Kano sun yi wa Amurka zazzafan martani kan tsoma baki game da Sharia'ar Musulunci da hukumar Hisbah. Za a fara alkunut a jihohi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Jihar Kano
Samu kari