Jihar Kano
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta jihar Kano (KSPHCMB) ta bukaci a tashi tsaye wajen yaki da cutar Polio duk da an taba kawar da ita a baya.
Tsohuwar matar Sani Danja, Mansurah Isah ta shirya daukar mataki kan wata jaridar yanar gizo bayan wallafa wani rahoton cewa za ta auri Mai Wushirya.
A labarin nan, za a ji cewa malamin addinin musulunci a Kano, Sheikh Musal 'Kasiyuni Sheikh Nasiru Kabara ya yi zafafan kalamai a kan yadda gwamnati ta raba mukamai.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun hallaka wani mutum tare da sace kayayyaki masu yawa yayin harin.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran wadanda ake tuhuma a kotu sun kawo tsaiko a zaman ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ke ta samun nasarar kama masu safarar miyagun kwayoyi daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar fafutukar kare hakkin dan adam ta Amnesty International ta yi tir da hukumar Hisbah ta jihar Kano bayan ta kama wasu matasa.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kano, sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin 'yan bindiga ne. An cafke su bayan samun bayanan sirri kan ayyukansu.
Hukumar Hisbah ta samu nasarar dakile wani shirin gudanar da auren jinsi a Kano da wasu mutane suka shirya. An cafke mutanen da ake zargi akwai hannunsu.
Jihar Kano
Samu kari