Jihar Kano
A labarin nan, za a bi cewa hadimin Gwamnan Kano, Ibrahim Rogo ya jagoranci gudanar da taron mai ruwa da tsaki a NNPP da Kwankwasiyya don neman komawa APC.
Dakarun sojoji sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Kano. Sojojin sun yi arangama da 'yan bindigan ne bayan da suka kawo hari a karamar hukumar Shanono.
Jam’iyyar NNPP ta amince ‘ya’yan marigayi ‘yan majalisar Kano, Sa’ad Aminu Sa’ad da Nabil Aliyu Daneji, su fafata a neman kujerun da suka zama babu kowa.
Dakarun soji sun ceto mutum ɗaya a iyakar Kano da Katsina, yayin da aka kashe 'yan ta'adda 438 tare da ceto mutane 366 a yankin Arewa maso Gabas cikin watanni bakwai
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya tarbi wasu jiga-jigan jam'iyyar NNPP da suka sauya sheka zuwa APC. Daga ciki har da hadimin Gwamna Abba.
A labarin nan, za a ji yadda Kwankwaso ya sayar da kadarorinsa da ke jihohi domin tallafa wa dalibai wajen samun ilimi a matakai daban-daban a Najeriya da waje.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya koɗa tsohon Shugaban APC kuma tsohon gwamna a Kano, Abdullahi Umar Ganduje da ya cika shekaru 76.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya nuna matuƙar alhini kan rasuwar ‘yan majalisar Kano guda biyu da suka rasu bayan gajeriyar jinya a wannan mako.
Mataimakin shugaban majalisar Dattawa, Barau I Jibrin ya taya tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje, murnar cika shekaru 76 a duniya.
Jihar Kano
Samu kari