Jihar Kano
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa 'yan majalisar wakilai takwas ne daga Kano suka fita daga jam'iyyar NNPP tare da gwamna Abba Kabir Yusuf a ranar Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa Sunusi Kwankwao, mashawarcin Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da ajiye mukaminsa daga gwamnatin Kano bayan sauya shekar Abba.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya gargadi Abba Kabir Yusuf kan cin amanar Rabiu Kwankwaso ya ce zai gani a kwaryarsa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan Abba Kabir Yusuf ya fice daga jam'iyyar NNPP. Kwankwaso ya bukaci 'yan Kwankwasiyya su fara shirin 2027.
Tsagin NNPP da ke goyon bayan Sanata Kwankwaso ya soki matakin da gwamnan Kano, Abba Kabir Yusufna dauka na ficewa daga jam'iyya kan zargi mara tushe.
Yan majalisar wakilai na jihar Kano sun fara mika takardun barin NNPP a hukumance jim kadan bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bar jam'iyya ranar Juma'a.
Mai magana da yawun gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya tabbatar da ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga NNPP, an cure tutar jam'iyyar nan take.
Manyan 'yan siyasa a Kano, Rabiu Kwankwaso da Nasiru Gawuna sun ziyarci gidan Malam Haruna Bashir domin jajanta masa game da iftila'in kisan iyalinsa.
Lauya Abba Hikima ya bayyana cewa na tara Naira Miliyan 25 da don Malam Haruna Bashir bayan hallaka matarsa da 'ya'yansa, ya yi addu'a ga wadanda suka taimaka.
Jihar Kano
Samu kari