Jihar Kano
Dalibai da malaman jami'ar Bayero sun shiga alhini bayan rasuwar Farfesa mai matsalar gani na farko a Najeriya, Farfesa Jibril Isa Diso.Kafin rasuwarsa malami a BUK.
Sanata Barau Jibrin daga jihar Kano ya gabatar da kudurin samar da asibitin kwararru a karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano ga majalisa. an yi karatu na daya.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakiltar mazabar Ajingi/Albashi/Gaya, Hon. Ghali Mustapha ya caccaki mataimakin kakakin Majalisar, Benjamin Kalu kan nuna wariya.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga inda ya ce ba su da tarbiyya ganin yadda suke cin mutuncin malamai.
Yayin da ake fafutukar ganin jama'a a Kano sun dauki aure da daraja, sai ga wani magidanci ya saki matarsa a gadon asibiti saboda an hana shi sadakar da aka ba ta.
Wata babbar kotun jihar Kano ta ce za a ci gaba da shari'ar shugaban jam'iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje, matarsa da wasu bakwai ko da basu gurfana ba.
Babbar kotun jihar Kano dake zaman ta a sakatariyar Audu Bako a nan Kano ta dauki mataki kan shari'ar Hafsat Surajo bisa zargin kashe yaron gidanta.
Akhaji Aliko Dangote ya dauki nauyin yin ayyuka guda 7 a jami'ar kimiyya da fasaha da ke karamar hukumar Wudil a jihar Kano. Farfesa Musa Yakasai ne ya sanar.
Majalisar Dokokin Najeriya ta ci gaba da zamanta a yau Alhamis 11 ga watan Yulin 2024 bayan katse zaman a jiya saboda mutuwar mambanta daga jihar Oyo.
Jihar Kano
Samu kari