Jihar Kano
Wata kungiya a Arewa ta gargadi gwamnan Kano kan bijirewa umurnin kotu bayan yanke hukunci tsakanin Sanusi II da Aminu Ado Bayero a jiya Alhamis.
Bayan umarnin tuge Aminu Ado daga fadar Nassarawa, Kwamishinan ƴan sanda a jihar Kano, Hussaini Gumel ya yi martani kan umarnin inda ya ce ba za su bi umarnin ba.
Fitaccen lauyan nan mai rajin kare hakkin dan adam, Femi Falana (SAN) ya ce bai kamata babbar kotun tarayya ta tsoma baki a rikicin da ya shafi sarauta ba.
Wani lauya a Najeriya, Farfesa Auwal Yadudu ya magantu kan hukuncin kotu a shari'ar sarautar Kano inda ya ce matakin akwai rikitarwa da kuma abin takaici.
Ofishin kula da basussuka (DMO) ya bayyana cewa an samu raguwar basussukan cikin gida da jihohin kasar nan 35 suka karba a watanni ukun farko na 2024.
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke kan batun rikicin masarautar Kano a bar baya da kura, inda bangarorin biyu da ke cikin dambarwar ke ganin su ne da nasara.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Sumaila/Takai a Kano, Rabiu Yusuf ya ce Najeriya na iya amincewa da yarjejeniyar Samoa bayan ta kafa wasu sharudda.
Ashraf Sanusi, dan Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, ya godewa Allah yayin da kotu ta soke nadin da aka yi wa mahaifinsa. Jama'a sun yi masa saukale.
Gwamnatin jihar Kano ta dage cewa Muhammadu Sanusi II shi ne dai Sarkin Kano, bayan hukuncin da wata kotu ta yanke a ranar Alhamis kan dokar rusa masarautun jihar.
Jihar Kano
Samu kari